TANA RAINA CHAPTER 19
[Advertisements⬇️] [Continue Reading⬇️] Murmushi sosai suhail yakeyi yana kallon idanun sabreen, da sauri ta matsa baya tana cewa me kake cewane yah suhail wata yarinya kenan kake magana akai, cicefa…
[Advertisements⬇️]
[Advertisements⬇️] [Continue Reading⬇️] Murmushi sosai suhail yakeyi yana kallon idanun sabreen, da sauri ta matsa baya tana cewa me kake cewane yah suhail wata yarinya kenan kake magana akai, cicefa…
[Advertisements⬇️] [Continue Reading⬇️] Kamal yana komawa gida ya watsa ruwa a jikinsa sannan yayi shirin bacci, wayarsa ya d’auka ya kira mummynsa ya gaya mata komai akan sabreen. Farin ciki…
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·• When ever u open this Document pls Pray for me 🙏🙏🙏 💖💖💖💖 💖💖💖 💖💖 💖 *ABBAN SOJOJI* 💖 💖💖 💖💖💖 💖💖💖💖 “`The father Of Soldiers“` Story & Written by…
Ganin taƙi cin komai Anne ta kira sunanta. Ta ɗago domin amsawa taci karo da wata wulaƙantacciyar harara data saka zuciyarta da hanjin cikinta tsargawa da ga gimbiya Su’adah. Saurin…
★A ɓangaren gimbiya su’adah da fulani da Asmah suna akan bakansu na ganin sun hana auren Ramadhan da Raudha suma. Sai dai kuma hayaniyar campaign ta sakasu…
A matukar raxane ya khaleel yake jijjigata da karfi yana kiran sunanta Malan ya mike yana mmkin al’amarin ya kalli idonta yaga yana motsi yayi ajiyar xuciya naya dan yagane…
Ya xuba mata ido yana kallonta ranshi abace cikin muryar tsawa kadan yace daga ina kike ? Shiru tayi kanta akasa , ya matso kusa da ita dago…
Murmushi sosai Dr. Mubarak ya yi sannan yace “Dr Jalaluddeen Shuwa muna tafe a hanyarmu ta zuwa kano yanzu motarmu zata tashi, muna da oatient da *GENERAL HOSPITAL suka rubuta…
Yace “Mama zaku kwana a cikin asibityn nan ba tare da kun biya ko sisi ba, sannan zan muku hanyar ganin likita acan Aminu kano ɗin, kuyi haƙuri da halin…
Kaka yace eh nasan komai sabreen, mamminkine tace karna gaya miki ita zata gaya miki da kanta shiyasa nayi shuru😰. Sabreen tace to kaka amma dukda kasan hakan shine kabarta…
Bayan su sabreen sun shiga d’akine MACEEN tasa key ta rufe, da sauri sabreen ta juyo tace meyasa kika rufe kofan? MACEN tace karki damu sabreen bazan cutar dakeba nazone…
BINGO CITY_* Ƙananun magana da surutan dake faruwa a gari dama wasu manyan kafafen yaɗa labarai dana yanar gizo baisa Alhaji Hameed Taura ya damu ba ko janye maganar auren…
BINGO CITY_* Ƙananun magana da surutan dake faruwa a gari dama wasu manyan kafafen yaɗa labarai dana yanar gizo baisa Alhaji Hameed Taura ya damu ba ko janye…
Khairiyya ta kasa believing abun da kunnen ta yaji, sauka tayi a motar taje daf kusa dashi tace “I beg your pardon” Sabir ya kara cewa “Yes is true, bazan…
Wata doguwar habbaya bak’i ta saka da touches blue a saman, tayi rolling da vail nashi, yau powder da lipgloose da mascara ta shafa batayi heavy makeup ba, ta saka…
Kallon shi sukeyi xuciyoyinsu cike da mmkin ganin su haka da sauri Jidda ta juya tabar wajan zahra ta bita murmushi yayi hannunsa rike dana jenny yai wajan Momy cikin…
Da kuka matar tacigaba da mgn plx ki sauke bindigar jikin hindu asnyaye ta sauke bindigar Ku yan’uwan sulthana ne Ku shigo ciki tayi gaba tana xubar da kwalla suka…
Jalaluddeen ganin komi yake tamkar a mafarki, amma taya akayi wannan auren kuma ya ya akayi Ammar yazo kano be sanar masa, kenan akwai abinda Ammar ya ɓoye masa shiya…
Buɗe gidan Mallam liman ya yi, ya shiga saboda sallamar da yake tayi babu wanda ya amsa yasn indai akwai mutane a ciki to dole zasu amsa, Mallam Liman har…
TANA RAINA CHAPTER 15 Sabreen ta shiga gun kaka yana ta karatun Qur’ani mai girma, bayan ya idar ne ya juyo yana kallon sabreen data shafa addu’an a fiskanta tace…
TANA RAINA CHAPTER 15 Washe gari da safe safreen da hafsat suka kintsa gida tas ko ina se kamshi yakeyi, hafsat ce taje d’akin bro suhail ta wanke…
FULANIN TASHI CHAPTER 5 Buɗe gidan Mallam liman ya yi, ya shiga saboda sallamar da yake tayi babu wanda ya amsa yasn indai akwai mutane a ciki…
FULANIN TASHI CHAPTER 4 shiri sosai su kayi na zuwa taro Ammar wanda saura kaɗan jirginsu ya isa Abuja, babbar mota suka hau gaba ɗayansu, Abu a…
KHAIREEYAH CHAPTER 10 Ba yadda ya iya dole yace “Mummy shikenan In Shaa Allah zan manta, but kinsan is not easy na manta da wuri, but I…
KHAIREEYAH CHAPTER 9 Su kamalu sun tsure, fitsari neh kawai basuyi a wando ba, sai zufa suke duk AC da yake tashiwa a motar, dan su a rayuwar…
BAKAR INUWA CHAPTER 18 BINGO CITY_* Kallon kallo aka tsaya yi tsakanin Asabe da M. Dauda lokacin da akai kici-ɓus. Dan kuwa dai doctor Shamsu da kansa…
BAKAR INUWA CHAPTER 17 Raudha na zaune yau an cire ƙafar tata a jikin ƙarfen dan kumburin ya sauka sosai, maimakon tayi ramar ciwo sai ta ƙara haske…
JENNIFA CHAPTER 21 Wani irin kallo yai mata me kike son cemin kwantar da kai tayi nafada mk bani bace Jennifer wacece ita ?? Yayi shiru hade da…
JENNIFA CHAPTER 20 Yai mmk sosai ya kurawa wayan ido me yaka mata yayi shin xaibar bikin gidansu yaje ?? Ajiyar xuciya yayi jikinsa ya mutu kiran…
KHAIREEYAH CHAPTER 8 Ba yadda ya iya dole yace “Mummy shikenan In Shaa Allah zan manta, but kinsan is not easy na manta da wuri, but I will try…
KHAIREEYAH CHAPTER 7 Su kamalu sun tsure, fitsari neh kawai basuyi a wando ba, sai zufa suke duk AC da yake tashiwa a motar, dan su a rayuwar su…
FULANIN TASHI CHAPTER 4 shiri sosai su kayi na zuwa taro Ammar wanda saura kaɗan jirginsu ya isa Abuja, babbar mota suka hau gaba ɗayansu, Abu a gaban mota…
FULANIN TASHI CHAPTER 3 Ammar ya isa kano lafiya, ya sauka a gidan wani amininshi Jalaludeen. Bayan sun ɗan taɓa hira ne suka fita yawo, shima sai…
BAKAR INUWA CHAPTER 16 Tunda mai-martaba ya sako zancen Ramadhan a cikin meeting da yakeyi da ƴaƴansa da matansa a duk irin wannan ranar hankalin Gimbiya Su’adah da Fulani…
BAKAR INUWA CHAPTER 15 Su Bappi basufi mintuna talatin da isowaba Gimbiya Su’adah da tawagar ƴaƴanta mata suka iso suma. Anan ne ta samu damar haɗa hannu…
TANA RAINA CHAPTER 14 Mum ta d’ago da sabreen tace lfy sabreen, menene, sabreen ya rasa me zatace se tace musu mammina na gani anan mammina tana nan d’akin…
TANA RAINA CHAPTER 13 Ayaune sabreen zasu koma gidansu suhail, bayan ta gyara ko ina ta kimtsane tayiwa ya kaml girki ta ajiye a daining, da yamma yazo…
KHAIREEYAH CHAPTER 6 Hanyan Shagari lowcost suka kama, nan da minti goma suka isa dan gudun da sukeyi, a bakin gate wasu sojoji neh sun saka bak’in…
JENNIFA CHAPTER 22 Da kuka matar tacigaba da mgn plx ki sauke bindigar jikin hindu asnyaye ta sauke bindigar Ku yan’uwan sulthana ne Ku shigo ciki tayi gaba tana…
SALON SO CHAPTER 20 END Ranar da Bomboy da Kausar suka dawo da ga tafiya, ‘yan aikinta suka gabatar mata da sakon iyayenta. Kausar har kuka ta…
SALON SO CHAPTER 19 Ya debi makudan kudi wanda ba zan iya cewa ko na wane ba ya zuba a jaka ya fice ya kulle ko ina na gidan…
FAMILY DOCTOR COMPLETE HAUSA NOVEL [5/21, 3:27 PM] Oummu Ɗahirah: 💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎 *FAMILY DOCTORS* 🩺 💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎 🌱🌱🌱🌱🌱🌱🌱 *NAFEESAT RETURN* 🌱🌱🌱🌱🌱🌱🌱 *MALLAKAR:* _NAFISAT ISMA’IL LAWAL_ *بسم الله الرحمن الرحيم* ⚖…
JENNIFA CHAPTER 21 Wani irin kallo yai mata me kike son cemin kwantar da kai tayi nafada mk bani bace Jennifer wacece ita ?? Yayi shiru hade…
Yai mmk sosai ya kurawa wayan ido me yaka mata yayi shin xaibar bikin gidansu yaje ?? Ajiyar xuciya yayi jikinsa ya mutu kiran wayan ya kuma yi ga mmkinsa…
KHAIREEYAH CHAPTER 5 Hanyan Shagari lowcost suka kama, nan da minti goma suka isa dan gudun da sukeyi, a bakin gate wasu sojoji neh sun saka bak’in glass fuskarsu…
KHAIREEYAH CHAPTER 4 Tana shiga gida tayi parking na motar ta a parking space, tafita a motan ta taji murya ta bayan ta ana cewa “Queen Khairiyya daughter’n…
SALON SO CHAPTER 18 Bebyna ya za ayi na gaji da jin muryarki hasken zuciyarta tare da jin lafiyarsu ita da bebyna. Ta yi shashshekar dariya cikin kissa…
SALON SO CHAP 17 Subhanallahi! Lallai jawahir kin hada kyakkywan lemo mai saurin saukar da ni’ima a jikin ta bar wa iya rama ita kuma ta kara gyara…
KHAIREEYAH CHAPTER 3 Da asuba ta tashi tayi sallah, ta d’au Qur’ani ta biya karatun jiya, bayan ta gama ta tashi taje fridge ta d’auka totolin ta shanye tas…
SANADIN SONKI CHAPTER 11 Sai da ya daina ganin su tukunna ya dawo da idanun shi jikin shi inda yaga yanda ya jik’e sharkaf da ruwa,…
TANA RAINA CHAPTER 12 Kamal ne dasu sabreen akan daining suna breakfast, babu wanda yake cewa komai gabad’aya jikinsu a mace yake tunba kamal ba. Bayan sun gamane sabreen…
TANA RAINA CHAPTER 11 Lokaci nata fty har aunty Rukayya ta gama koyawa sabreen girki na tsawo 2month, sannan babu abinda zakace sabreen ta dafa makashi wanda bata iyaba,…
BAKAR INUWA CHAPTER 14 Sai da motar ta tsaya a harabar asibitin sannan Alhaji Hameed Taura ya dubi Ramadhan da ke kwance jikin sit ido a rufe. Sai…
JENNIFA CHAPTER 19 Rukota yayi sosai yana shan lip dinta tmkr yasamu alewa wani irin yanayi taji ta aciki Wanda bata taba jinsa ba gaba daya jikinta yayi sanyi …
KAHIREEYAH CHAPTER 2 Har kofan gida suka kaita, bud’e zip na jakar ta tayi ta cire bundle na d’ari biyar ta mika musu, sai godiya suke mata suka hau…
SANADIN SON KI CHAPTER 10 Cikin nutsuwa Suhaima ta fito daga d’akin ta cikin shirin uniform na tahfiz da yake ranar asabar ce, cikin kitchen ta k’arasa inda Aunty…
KHAIREEYAH CHAPTER 1 BY NANA FA,AD EESHA Tafiya take a buge akan titi kamar zata fad’i kasa, ga kwal6an(bottle) hernesy a hannun ta na dama, bottle na…
SALON SO CHAPTER 16 Abubuwan da mace zata ci su kara mata ni’ima ba lallai sai ta fitar da kudinta ta sai masu tsada ba, a’a daidai ruwa…
SALOON SO CHAPTER 15 Jawahir ta shigo masa da kayan ciye ciye suka shiga gaisawa. Faruk ya ce “Mutumin lallai naga alamar ka warke har da tsarabar…
JENNIFA CHAPTER 18 Cikin mutuwar jiki ta mike ta hau sama suka bita da mugun kallo musamman zahra daki ta koma ta jingina ajikin kofar dakin nata…
JENNIFA CHAPTER 17 Gaba dayansu rikicewa sukayi musamman Momy da ta dora hannu aka cikin wani mugun yanayi narashin tabbas Yar mutane ta mutu a dalilina rubayyace ta turesu daga…
BAKAR INUWA CHAPTER 13 ………..A hankali Ramadhan dake a bakin ƙofar ya cigaba da tako tsaftataccen marble’s ɗin falon, dan ya cire takalmansa tun a corridor ɗin daya raba…
BAKAR INUWA CHAPTER 12 Duk yanda ƴan jarida suka so ɗaukar wani rahoto bayan wanda aka gani a filin idi hakan ya gagara. Dan an toshe ko’ina da…
Bayan sabreen ta gama karyawane taje tayi wanka tasa d’inkin doguwar riga na atamfa ta d’aura d’ankwalinta sannan tasa farin himar komai bata shafaba ta fito. Kamal ya shirya cikin…
TANA RAINA CHAPTER 9 Sabreen da munirane suna zaune a d’akinsu bayan sunyi sallan isha suna cin abinci, munira ta kalli sabreen tace dama shine suhail d’in? Sabreen…
SALON SO CHAPTER 14 Abin da Haidar yake dauka yawan gajiyar da ita da yake yi ne shi yake yawan sa mata kasala. Yau ma tare suka shiga…
BAKAR INUWA CHAPTER 14 Sai da motar ta tsaya a harabar asibitin sannan Alhaji Hameed Taura ya dubi Ramadhan da ke kwance jikin sit ido a rufe. Sai…
SALON SO CHAPTER 13 Kamar yau ta sha wankanta ta kayata fuskarta da dogon wandon ta shima pick colour me baza daga kasa sai bakin gashinta da ya…
BAKAR INUWA CHAPTER 13 ..A hankali Ramadhan dake a bakin ƙofar ya cigaba da tako tsaftataccen marble’s ɗin falon, dan ya cire takalmansa tun a corridor ɗin daya…
SALON SO CHAPTER 12 Jikinta ya rinka rawa da karkarwa kamar mazari. Ta kasa wani katabus sai kuka data ke yi tana yi masa magiyar daya…
BAKAR INUWA CHAPTER 12 Duk yanda ƴan jarida suka so ɗaukar wani rahoto bayan wanda aka gani a filin idi hakan ya gagara. Dan an toshe ko’ina da…
SANADIN SONKI CHAPTER 10 Sabeer yana tsaka da yin sleeping nashi mai dad’i yaji tsikar jikin shi yana tashi, wani yanayi yana shigar shi a hankali…
JENNIFA CHAPTER 16 Suna shiga gida daki ta wuce xuciyarta na kuna akan abinda zahra tai mata wai tana warin rashin tsarki girgiza kai tayi ita tasan Kristen…
SANADIN SONKI CHAPTER 9 Yana gama fitowa a mota ne Mumy ta kama hannun shi suka fara tafiya zuwa cikin hall d’in, sai da suka kusan shigewa…
JENNIFA CHAPTER 15 Tun xuwanshi saudiyya ya dage da addu’a sosai kullum yana masallaci yana adduar samun falala da kuma rahma awajan ubangiji xuciyar shi tafara haske…
JENNIFA CHAPTER 14 Al’amarinta ya daina bashi mmk sai ta’ajjubi kansa ya daure sosai ya rasa kalan tunanin da xaiyi ya samu mafita ya kwantar da…
SANADIN SONKI CHAPTER 8 Tana k’arasowa inda suke Alhj Ahmad d’an fillo ya sanya hannun shi ya wanka mata mari a kumatu, kafin ta dawo hayyacin ta…
SANADIN SONKI CHAPTER 7 Family d’in Alhj d’an fillo asalin su irin fulanin nan ne wanda suke da arzik’i sosai na dukiya da ababan kiwo, Alhj…
JENNIFA CHAPTER 13 Mmk ya kamashi da ganin message din bincike ya cigaba dayi yaci karo wani test din daya kara firgitashi na Elmustafha Wanda yaga comment dinshi…
SANADIN SONKI CHAPTER 6 Yana fito wa daga bathroom yaga Mummy bata cikin bedroom d’in, ta6e fuska yayi kamar zai saki kuka ya dafe gishin shi yana…
JENNIFA CHAPTER 12 Kare mata kallo yayi kina lfy kuwa ?? Ya jefo mata tambaya ta kauda kai sbd tsura mata ido da yayi lafiya ya mahboob…
BAKAR INUWA CHAPTER 11 SALLA BIKI ƊAYA RANA_* A duk wanda ka duba yau inhar musulmi ne na ƙwarai zaka fuskanci farin cikin zagayowar wannan rana ta…
SALON SO CHAPTER 11 Ya kashe fitilar ya hau gadon ya shiga cikin bargon ya sa hannu ya shafo ta. Cikin razana ta farka a firgice ta…
TANA RAINA CHAPTER 8 Bayan su suhail sun dawo gidane suka sami mum a palo, bayan sun zauna ne kamal ya dauki ruwa a frigj yasha sannan yamikawa…
JENNIFA CHAPTER 11 Shakar ta yayi sosai tun tana iya ganinshi dushi dushi har sai da ta daina ganin komai I said who are you ?!!! Nishi kawai take…
SANADIN SONKI CHAPTER 5 Haka lokaci ya cigaba tafiya, zumunci tsakanin Suhaima da Jiddah ya k’aru sosai wanda takai duk weekend sai ta zo ganin Suhaima, sai…
BAKAR INUWA CHAPTER 10 ……..*_WASHE GARI_* shugaban ƙasa yay waya da god father nasu na siyasa dake faɗa aji a ƙasar baki ɗaya, sai dai a siyasance…
JENNIFA CHAPTER 10 Da sauri yabiyo bayanta cikin rashin Sani ya ture wata tsohuwa ta fadi dolenshi ya dakata ya dago tsuhuwar yana bata hkr sbd yanda…
TANA RAINA CHAPTER 7 Suhail da kamal ne a hanyan tfyansu kauyen su Sabreen, suna tafe suna hira har suka iso daidai gurin daya had’u dasu sabreen, se…
BAKAR INUWA CHAPTER 9 …………*_GOVERNMENT HOUSE_* Sosai jam’iyya mai mulki ke shirin kamawa da wuta a wannan ɗan tsukun a dalilin shirun party Chairman da shugaban ƙasa…
SANADIN SONKI CHAPTER 4 Babu wanda yayi k’arfin halin yi mishi magana a tsakanin Baba Adamu tare da Babaa Lantana, ganin haka ya sanya shi kutsa kai cikin d’akin,…
SALON SO CHAPTER 9 Faruk ya ce, “Ba ruwana babu inda za ni bare ta zo ka ci mata mutunci ta zo ta rinka ganin h rashin kirkina.…
JENNIFA CHAPTER 9 Hon yayi me gadi ya bude musu get ya shige gidan sai yanxu ya samu nutsuwa tun haduwarsu da yan fashi shikam haisam xuciyarshi…
TANA RAINA CHAPTER 6 Washe gari da safe bayan sabreen ta gama sharan gida tas ta gyara ko ina sannan suka zauna a tsakar gida suna suna shan koko…
BAKAR INUWA CHAPTER 8 Nikam dai nake ga kamar anzo gaɓar daya kamata ace nasan minene damuwarka?”. Dattijuwar tsohuwa fara ƙal ta faɗa tana duban dattijon dake kishingiɗe a gefenta…
SANADIN SONKI CHAPTER 3 Da gudu Aliyu ya shiga cikin gidan Babaa Lantana yana kuka sosai, Babaa Lantana mak’obciyar su fatima ce, mutunci sosai suke yi, tana tsananin…
SALON SO CHAPTER 8 Ta yi dan dum kamar ba za ta yi magana ba sannan ta ce, “Kai da wa?” Ya ce, “Ni da Kausar” Ta ce, “Ko…
JENNIFA CHAPTER 8 Jikinta a sanyaye ta wuce ta fito daga kitchen din tabi hanyar dakinsa ta bude ta shiga da sauri ta sauke idonta kasa daga shi sai gajeron…
TANA RAINA CHAPTER 5 Ahankali yarinyar ta fito tana d’an kuka tare da d’ingisawa harta k’araso gunsu. D’ayan ya kalleta yace inane hanyar gidanku, tace tacan ne,…
BAKAR INUWA CHAPTER 7 BINGO CITY_* Kasancewar tafiyar dare da sukayi a tasha suka ƙarasa kwana, sai da safe suka fito domin shiga cikin garin Bingo. Duk da Asabe…
SALON SO CHAPTER 7 Yana saukowa babban falon ya ji fitinan nan kamshi jawahir mai har gitsa masa kwalkwalwa ya yi hamdala ga ubangiji yayi godiya…
TANA RAINA CHAPTER 4 Ahankali yarinyar ta fito tana d’an kuka tare da d’ingisawa harta k’araso gunsu. D’ayan ya kalleta yace inane hanyar gidanku, tace tacan ne, yace muje…
A SANADIN SONKI CHAPTER 2 Umaru direba miji ne a wurin Fatima, auren so da kauna suka yi don sai da suka d’an jima suna soyayya kafin…
JENNIFA CHAPTER 7 Ta gama wankin da sauri ta shanya ta koma daki xuciyarta tunkushe tana kuma mmkin bakin hali irin na haisam tana nan xaune aka…
BAKAR INUWA CHAPTER 6 ………..Da ga Asabe har ƴaƴanta hankalinsu a matuƙar tashe yake. Hakama Baba Nafi, duk da Asabe kishiyace a gareta aurota da akai a…
SALON SO CHAPTER 6 Bangaren Kausar kuwa kullum cikin yowa Haidar waya take safe, rana, yamma da dare ma ba ta bar shi ya huta ba kan maganar…
TANA RAINA CHAPTER 3 Tana kwance tana kuka tare da k’are mishi kallo tun daga sama har k’asa, tsawa yaji daga bayansa ana cewa me ka tsaya…
SANADIN SONKI CHAPTER 1 Wata mata ce durk’ushe a filin tsakar gidan tana faman risgar kuka, har da shashshak’a kamar zata sume saboda tsabar kukan da take yi, sakamakon…
JENNIFA CHAPTER 5 Daki ta shiga hnklinta atashe akasalance ta xauna akan gado tana mai da numfashi xuciyar ta arikice wannan irin yanayine wannan ?? Ranta tajishi abace hade…
BAKAR INUWA CHAPTER 5 ……….Bada son ran ɗan-azumi ba aka kwashi Raudha zuwa asibiti. Cikin ƙanƙanin lokaci suka iso, inda aka amshi Raudha dake a jigace har batasan inama kanta…
SALON SO CHAPTER 5 HAIDAR ya kasa samun nutsuwa dole ya nufi gidan abokinsa Faruk don yanke shawarar da za ta fisheshisu. Yana zaune a falo…
TANA RAINA CHAPTER 2 Take ta kimtsa jikinta sannan ta mik’e tare da taimakon d’aya daga cikinsu, d’ingishi takeyi tare dayin kuka kamar da gaske, ruwa zansa…
JENNIFA CHAPTER 4 Binshi tayi abaya ranta bai soba ya shige kitchen din ya waiwayo ya kalleta dame zan fara ya tmby ta ta kada kai da…
BAKAR INUWA CHAPTER 4 Ruwa kawai tasha tunda aka kai azimin na yau na kusan ashirin da ɗaya, sai dai hakan baisa ta damu ba, duk da yunwa…
TANA RAINA CHAPTER 1 Tafiya takeyi tana wasa da sanda a hannunta tana yar wak’anta, maza uku ta gani a gabanta manya suna kallonta tun daga sama har…
SALON SO CHAPTER 4 Haba Faruk yaya za a yi na kwantarwa da wannan karamar yarinyar kai. shi kenan na ba da kaina girma kuma ya fadi,…
JENNIFA CHAPTER 3 Daki tashige xuciyarta babu dadi tarasa kwakwkwaran dalili guda 1 da haisam ya tsaneta sbd bambamcin addini ?? Mutun dubu nawa yake mu,amala dasu…
BAKAR INUWA CHAPTER 3 Shigarsu secondary school ya ɗan fara canja wasu da ga halayen Raudha, taɗan fara rage kwaikwayon halaye irin na mahaifiyarsu. Bata da yawan magana, bakuma…
SALON SO CHAPTER 3 Ba ce mata komai ba ita ma ba ta kalli gun da yake ba. Can ya ce mata kinci abinci? “EH na ce. Ya janyo…
BAKAR INUWA CHAPTER 2 *_ƘASAR NAYA_* ………*_(DALLO STATE): HUTAWA L.G.A._* Da gudu budurwar ta miƙe ta shige ɗaki tana cigaba da kuka, ganin a yanda ta shigo ta…
Jikinta a sanyaye ta shiga cikin unguwar tana tafe tana hardewa xuciyarta Na bugawa a hnkl har ta karaso gidan wayam taga kofar gidan ta kwankwasa garba me gadi ya…
SALON SO CHAPTER 2 Da Alhaji ibrahim ya gayawa inna shawarar da suka yanke na hada Haidar da jawahir aure, Inna ta yi murna ta yi godiya ga Allah…
SALON SO CHAPTER 1 Kyakkyawar yarinya ce ‘yar kimanin shekara goma sha bakwai, direbanta ya yi parking da mota ya zagayo ya bude mata ta fito ta…
BAKAR INUWA CHAPTER 1 Tafe yake tamkar iska zata kwasheshi ya faɗi dan sauri. Yayinda yake ƙananun surutai kai kace sabon kamune a hauka. Ya sake cin tuntuɓe a…
JENNIFA CHAPTER 1 Karar kiran wayar da tajine yasa ta ajjiye yankan albasar da takeyi da sauri ta karasa kusa da telephone din cikin kitchen din hannunta Na…
ABINCIN ZUCIYATA COMPLETE Tsaye take abakin titin shatale talen wunti, sanye cikin uniform ɗin makarantan Iƙamatus sunnah Gwallaga, wanda yake unguwar gollah a cikin garin Bauchi, ligth Brown ɗin wando…
[Advertisements⬇️]