MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 39 THEND
[Advertisements⬇️] [Continue Reading⬇️] MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 39 THEND Tun a cikin mota suke yin fada kasa kasa yadda ba kowa ne zai gane ba bare aji. lNdo mita kawai take…
[Advertisements⬇️]
[Advertisements⬇️] [Continue Reading⬇️] MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 39 THEND Tun a cikin mota suke yin fada kasa kasa yadda ba kowa ne zai gane ba bare aji. lNdo mita kawai take…
[Advertisements⬇️] [Continue Reading⬇️] MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 38 Tunda Sadeeq ya koma gida be sanar da kowa zancen da suka yi da lNdo ba kasan cewar baya son duk wani abinda…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 37 Sumaila kauyan Sani ….. Cikin ikon Allah INdo taci gaba da kula da Ayman cikin d’an ilimin data samu. Sam bata barin aje mata yawo da…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 36 Gurin dayar nurse din ta karasa ta bawa baby boy din kafin ta dawo gurin ta kalli Sadeeq dake shafar kan INdo yana hura mata iskar…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 35 Shirin zuwa Sumaila kauyen sani suke farin ciki ya cika zuciyar INdo harta kasa boyewa, kallonta yayi bayan ta rufo dakinta ta juyo gashi cikinta ya…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER34 —Tana fita napep ta tare ya kaita gidan su. Tana shiga ta fashe da kuka tare da fad’awa kan kujerar daya daga cikin falon. “Ke lafiya kuwa…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 33 “Toh mezan ce maka? Kaga kaima Fateema ka fara aura, kuma ita kake so kafin ni. Toh nima ina sonka amma nafison marigayi dacta nima kaga…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 32 ‘Dan zamejikin ta tayi daga nasa ta kallesa, “shin da gaske ni yake so ko kuma cikin dake jikina? Anya malam Sadeeq kana sona kuwa? Amma…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 31 “Wallahi ni dai baza ni ba, haba-haba dafa bakin kafa kace wai ba zakaje dani ba sabida ni banajin turanci, toh wallahi yasin yanzu dakaji na…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 30 Hannu ya kai zai taba ta amma sai ya kasa, kallon bayan ta yake yi kawai zuciyarsa na tsananin harbawa.Tashi yayi ya koma gefen gadon ya…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 29 “Aisha wannan kuma books din waye kike ta lalatawa haka.? Cikin rashin damuwa tace, “is my own.” “Ooh your own?!” “Yes.?” “Toh zane-zane kikeyi or what?!” …
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 28 Tunda suka tafi koda wasa Sadeeq be taba gigin k’iran INdo a waya ba, bashi dama fa phone number dinta bare yace zai nemeta. A bangaranta…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 27 “Malam Sadeeq Kenan, ada kasanni ba yanzu ba.” Shareta yayi ya nuna tamkar ma bejita ba ta juya tana kallonsa ta kuma daukar wayarta daya cillo…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 26 A bangaran su Sadeeq kuwa dakyar ya iya fita lecture, itama Fateema bata fasa yi mai breakfast ba sai dai duk babu wanda ya iya ci.…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 25 Har sukaje gida Abba be sanar da Sadeeq ba, suna zuwa Abba ya shiga gida shi kuma Sadeeq daya kagu yaje gida ya juya kan motar…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 24 Koda sukaje kauyan Sani bakaramin mamaki Fateema tayi ba da ganin gidan su lNdo da kuma kauyan da suke, lallai Allah ya daukakata daya aura mata…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 23 Dakyar suka bareta daga jikinsa har rigarsa na yagewa da yake wani yadi ne ajikinsa 3 Quarter yayi saurin ficewa daga dakin lokacin gidan ya cika…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 22 Harkasa INdo ta tsugunna tana gaida shi idanta akan fuskarsa tace, “Abba ina wuni?” Ya zura wayar cikin aljihunsa yana kallonta ya amsa. “Lafiya lau Aisha…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 21 Ganin yaki denayi mata dariya yasa ta lalubo towel dinta ta daura ta kwanta tare da janyo bargo ta rufa sabida wani sanyi dataji yana shiga…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 20 Around 1:45am Abubakar ya shiga cikin gidan nasa bayan ya gama kulle ko’ina yana son lekawa yaga yasuke amma yana tsoran yadda zai shiga ya gansu…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 19 Suna cikin dakin su kowanne yana kokarin karasa hada ragowar kayanshi a cikin trolley domin da daddre idan zasu tafi gidajen su kowa ya tafi da…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 18 ‘Bayan wasu shekaru.‘ Gaba daya an kammala yin komai ansa rana da Fateemah ta kammala school za’ayi dan haka ginin su kawai suke yi. Gidane me…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 17 “Wallahi kuwa itace, lNdo malam dama zaki iya zama haka? lkon Allah da….” Cikiin sauri Abubakar yayi magana ranshi a bace ganin yana neman kwance mata…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 16 Zaune suke a cikin ajin wanda yawancin su duk matan aure ne da alama makarantar manya ce ta yak’i da jahilci. Gefe guda kuma INdo ce…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 14 Da sauri ta shiga gidan su Uwani da Maryam na biye da ita lokacin su duk da yaransu sunyi aure,tana zuwa taga Nafeesah tayi d’aya-d’aya da…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 14 Yana zuwa unguwar ya ganta a k’ofar gida a zaune tayi wanka tayi kwalliya irinta zamani lokacin ba’a gama sanin su concealer ba, amma tasa eyeshado…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 13 “Amman dai baka min adalci ba kasani ko twinnie?A k’a’ida yau zanje gidan su fatima sabida gobe nakeson wucewa amma kayi min haka, wallahi danasan gurin…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 12 Washe gari Abubakar ya yafi abuja danyin abinda Abba yasa shi. Tunda kuma ya dawo daga abuja kullum akwai inda zashi sam baya samun zama gashi…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 11 Sadeeq ya bishi da kallon mamaki ganin yadda ya furta kalmar tamkar yace masa shine yabar garin ko Mama. Kallansa ya kumayi kafin ya juya yayi…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 10 Amsawa Maman tayi tana had’a musu zobo k’arasawa yayi ya zauna akan kujera ‘yar tsugunno sai faman shafa sajen fuskarsa yakeyi. Umma Dijeh ce ta Fito…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 13 “Amman dai baka min adalci ba kasani ko twinnie?A k’a’ida yau zanje gidan su fatima sabida gobe nakeson wucewa amma kayi min haka, wallahi danasan gurin…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 12 Washe gari Abubakar ya yafi abuja danyin abinda Abba yasa shi. Tunda kuma ya dawo daga abuja kullum akwai inda zashi sam baya samun zama gashi…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 11 Sadeeq ya bishi da kallon mamaki ganin yadda ya furta kalmar tamkar yace masa shine yabar garin ko Mama. Kallansa ya kumayi kafin ya juya yayi…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 10 Amsawa Maman tayi tana had’a musu zobo k’arasawa yayi ya zauna akan kujera ‘yar tsugunno sai faman shafa sajen fuskarsa yakeyi. Umma Dijeh ce ta Fito…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 9 Still hannunsa na rik’e da nata ya rik’e sai kallon fuskarta yake dan ba k’aramin kyau kwalliyar tata tayi mai ba, INDO kuma sai k’ok’arin ture…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 8 INdo kuwa tunda ta koma gida take wanke hakorinta ko abinci k’in ci tayi sabida kar yayi daud’a malam Sadeeq ya hana‘Ta kyauta. kwanciya tayi male-male…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 7 Da gudu suke bin ta suna cewa ta basu bokitan su na talla amma tamkar iska gudu kawai take har se da ta shige cikin gida…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 6 Zaune suke a cikin d’akin su, babban d’aki ne domin a da a matsayin sitting room yake lokacin da suka taso suka zama samari yasa abban…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 5 Tafiya take tana dirzar hak’oran ta da k’asan hijjab ko zata samu suyi fari itama, ai kuwa da ta gogo zata duba jikin hijjabin taga gurin…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 4 “Aisha zo ki bawa yaron hakuri.” Tamkar bata jiba sai faman wasan ta take yi da k‘asar gurin da d‘an yatsan ta wanda alama ce ta…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 3 Da sauri ta fito ta biyo bayan sa amma ko kyallin sa bata hango ba,ta ciza lebanta tare da ficewa daga gidan gaba d‘aya.Gidan su Maryam…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 2 Bayan an tashi daga makaranta, su Indo ta k’ofar gidan da su Sadeeq suke suka biyo. lek’en su suka din ga yi su dai sunajin hayaniya…
MUSAYAR ZUCIYA CHAPTER 1 Saurin kallon ta malamin yayi jin yauma a yadda ta amsa mai kafin ya zare glass d’in dake manne akan saman fuskar shi ya d’ora dara-daran…
[Advertisements⬇️]