MEYE ILLAR YAYA MATA COMPLETE

MEYE ILLAR YAYA MATA THEND

MEYE ILLAR YAYA MATA  CHAPTER 24 THEND Amina tace rahma mai kike fad’a haka? Tace mum abunda na fad’a Shl nake nufl, zarah tace rahma miye haka kin san abunda kike fad’a kuwa shin ….. Tace zarah dan Allah ya isa haka bana son wannan auren plz Kar Wanda ya …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 23

MEYE ILLAR YAYA MATA  CHAPTER 23 D’aukan wayan yayi rahma ta kalli su zarah wanda idonsu ke kanta,jin yace hello wake magana yasa tayi gyaran murya tare da fad’in nice, yanajin muryanta ya gane Mai magana din, a hankali Ya kira sunanta, ido ta lumshe tare da amsawa, yace wani …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 22

MEYE ILLAR YAYA MATA  CHAPTER 22 Aneesa na d’aki saiga kira an kirata, d’auka tayi tasa a kunnenta, ban San ma’l aka fad’a mata ba naga ta tashi zumbur tayi waje d’akin magajiya ta shiga, Tana shiga ta rufe kofarda karfi tare da fad’in magajiya ina kud’in da nake baki …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 21

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 21 Washe gari kaman yanda rahma tace hakan koh ya faru ta tafi ganin mutumin a garin Kano, bata wani sha wahala ba wajan gane company dinshi tunda sananne ne, tana tafiya tana kallon girman company din, tace mutum Mai wannan dukiyar maiya bashi sha’awa …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 20

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 20 Koda su Ummi suka karasa asibitin har an fara yima Zainab aiki basu wani dad’e ba, doctor ya fito yana fad’in na tayaku murna Allah ya sauketa lafiya ta sami y’a mace, zo kuga murna wajansu, sannan Dr ya kara da fad’in ldan aka …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 19

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 19 Bayan rahma tayi sallah taci abinci, Hajara matar Malam ta shiga inda take tare da fad’in baiwar Allah daka ina haka? Rahma cikin hawaye ta fad’a mata komai ba tare data boye mata ba sai dai ta boye mata Sunan iyayenta, Mlm dake waje …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 18

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 18 Magajiya da Aneesa ne zaune a falo suna f’Ira, saiga Abubakar nan yazo wucewa, Aneesa ta bishi da ido tare da fad’in oh magajiya namiji har namiji amma bashi dako sisi, ya kasa tsinana ma matarshi komai, Abubakar yasan dashi take dan haka ya …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 17

MEYE ILLAR YAYA MATA  CHAPTER 17 Aneesa ce ta shigo cikin d’aki tana Murna magajiya tace Yadai Aneesa? Aneesa tace kin San duk wani abu da faruk yakeyi ni nake sashi yayi, dan kawai ya mallaki dukiyar nan, gashi can yanzu suna mishi signing jin karan motsi yasa sukai saurin …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 16

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 16 Faruk tuki yake yana tunanin mai zai fad’ama Abba Idan akaje banki akaga bai sa kud’i ba, haka yaita tunani harya karasa gida, koda ya shiga gidan d’akinshi ya nufa inda Ya sami farida zaune ta zabga uban tagumi, kallo d’aya ya mata yaga …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 15

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 15 Sun gama had’a kayansu tsaf suka fita, Allah yasa wannan karan Aneesa Nada d’an kudi dan haka basu sha wahalan neman wajan kwana ba, kuma sunci Sa’a sun sami d‘aki a wani Gida wanda mutanan gidan sun Kai su ishirin kuma bayi biyu ne …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 14

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 14 Tace kar kiyi tunanln zan amshl wanI abu daka garekl, bazan taba amsan abu daga wajan wanda sukai sanadin mutuwar mijina ba, dan Allah karki kara shiga cikin wani al’amari n na ro’keki badan niba ….. Ummi ce ta daka mata tsawa tare da …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 13

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 13 Amina tace ta mutu? Lokaci d’aya kuma tayi murmushi tare da fadin ban yarda ba inaji a jikina y’ata bata mutu ba, alh Ibrahim shuru yayi yana mai jin radadi a zuciyarshi, bai kara cewa komai ba sai d’aki daya wuce, shima Abubakar ciki …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 10

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 10 Iyalan Alh Ibrahim ne zaune akan kujerun falo suna hlra, yar karamarwayar Amlna ta kad’a alaman kira ya shigo, tashi tayi tabar wajan saida taje d‘akinta sannan ta dauka tare da fadin wai miye ne kake ta kirana? Yace na fad’a miki kudi nake …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 9

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 9 Magajiya ce ta cinye abincin ita kam Aneesa sai Maltina tasha, shima tana gama sha ta Fara amai kaman zata fitar da hanjin cikinta, magajiya sai faman sannu take mata, ganin yanda tayi amai din Sosai gashi ta kasa cin komai yasa magajiya tace …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 8

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 8 Washe gari da safe su zarah suka had’a breakfast Bayan sun kammala suka jera akan dinning wajan karfe 8 duka iyalan gidan suka hallara akan  dinning din, kaman dai kullum ummi Alh Ibrahim ta Fara saka mawa, sannan tasa ma mama sauran kuma suka …

Read More »

MEYE ILLAR YAYA MATA CHAPTER 5

MEYE ILLAR YAYA MATA  CHAPTER 5 Alhaji Ibrahim ne zaune a office yana duba wasu file saiga wani guy Ya shigo kallo daya zaka mishi ka gane Dan gidan masu hannu da shuni ne domin fatan nan tashi gwanin sha’awa, Alh Ibrahim dake duba file ya kalleshi cikin murmushi tare …

Read More »