YAN ARABIC COMPLETE HAUSA NOVEL Www.bankinhausanovels.com.ng Cin cirundan d'alibai ne nake hanga a can nesa dani wanda suka hau layi- layi amma yawansu baya bada damar a gane a layi suke,dik girma irin na filin dake bayan I.C .T na wannan makaranta d'aliban k'ok'arin cikeshi sukeyi, kasance war d'alibai ne …
Read More »MABUDIN WAHALA COMPLETE
MABUDIN WAHALA COMPLETE Www.bankinhausanovels.com.ng Wata rana yarinyar ajinsu nafsa taxo da wayarhadset nan sauran yaran aji suka xagayetasuna kallo babu kamar nafsa da tayi ma2karrudewa 2n daga lakain tasha alwashinmahmuda yana xuwa xata ce masa GSMtakeso ya sai mata,bayan wata3 sai ka gashiyaxo sunyi murna da ganin juna inda yaxomata …
Read More »SAHRA HOT LOVE COMPLETE HAUSA NOVEL
SAHRA HOT LOVE COMPLETE HAUSA NOVEL Www.bankinhausanovels.com.ng Bubbuga kofar takeyi i'yaka karfinta tana jijjigawa , normal wear ne jikinta wato daguwar riga na robber wanda ya kwanta a jikinta yafitar daduk wani sharp dinta. Dogon gashin kanta dayake har gadon baya a …
Read More »A DAREN FARKO COMPLETE
A DAREN FARKO COMPLETE Www.bankinhausanovels.com.ng DOWNLOAD HERE?
Read More »OGA HABEEB COMPLETE BY FADEELA SANI
OGA HABEEB COMPLETE BY FADEELA SANI Www.bankinhausanovels.com.ng GARIN ABUJA. Wani tabkeken Company ne, asamansa ansa,: SANAT YOGHURT. Daga k’asan sunan kuma ayi rubutu da k’anan bak’i, kamar haka, :sanat yoghurt company , zone e apo Abuja. tsaye nake ina kallan tsaruwar SANAT …
Read More »MAKAUNIYAR KADDARA COMPLETE BY Bilyn AbduLL
MAKAUNIYAR KADDARA COMPLETE BY Bilyn AbduLL Www.bankinhausanovels.com.ng ……….“Inada tabbacin wannan itace tashar da zaki iya samun motar duk wani gari da kike buƙatar zuwa”. Mai napep ya faɗa dai-dai yana samun wajen fakin, da ɗan karkato kansa yana duban yarinyar dake a baya …
Read More »TUBALI COMPLETE BY AYSHA ALIYU GARKUWA
TUBALI COMPLETE BY AYSHA ALIYU GARKUWA Www.bankinhausanovels.com.ng GEMBU MEMBILA Taraba State. Wani irin hadari mai masifar ƙarfi da duhu ne, ya yiwa illahirin yankin Gembu Membila ƙawanya tako wani sashi, gabas da yamma kudu da arewa yake ta gangami. Yayinda …
Read More »DOCTOR ZAHRAH COMPLETE BY Fateeyzah mbs✍️
DOCTOR ZAHRAH COMPLETE BY Fateeyzah mbs✍️ Www.bankinhausanovels.com.ng Da gudu motar kirar Mercedes Benz ta shigo harabar Asibitin, wanda hakan yaja hankulan mutanen dake wurin, direct parking space motar ta nufa wanda ke dauke da …
Read More »AZIMA DA AZIZA (? _Macizai ne_?) COMPLETE BY ZAHRA ABDUL(MOMYN AHLAN)*
AZIMA DA AZIZA (? _Macizai ne_?) COMPLETE BY ZAHRA ABDUL(MOMYN AHLAN)* Www.bankinhausanovels.com.ng “Subhanallahi! Wannan bala’i ya yi yawa, a ce a kwana uku an kashe mutane goma? Masu kama macizai mutum takwas, wannan wani irin masifa ce ta macizai da ya fara addabar …
Read More »SAIKA AURENI DOLE COMPLETE BY AISHA A BAGUDO
SAIKA AURENI DOLE COMPLETE BY AISHA A BAGUDO Www.bankinhausanovels.com.ng A babban birnin Barcelona dake kasar Spain me dauke da yawan tarin jama’a tare da wayan tarihi ,a can kasar yake zaune. alhaji Adam cikakken bahaushe ne Dan Boko ne, km tsohon ambassador Nigeria …
Read More »ZUBAIDAH COMPLETE BY Sameena Aleeyou.
ZUBAIDAH COMPLETE BY Sameena Aleeyou. Www.bankinhausanovels.com.ng Garin Dukku jihar Gombe, gari ne wanda akasarin mutanen dake zaune wajen fulbe ne, ma’ana fulani ne. Ni Sameena tafe nake cikin garin ina bin tsarin garin da kallo yayinda zuciyata ta cika da nishad’i. …
Read More »MATAUL HAYAT COMPLETE
MATAUL HAYAT COMPLETE Www.bankinhausanovels.com.ng . ¤Wannan Sadaukar wa ce zuwa ga….. Boss dina, Yaya na, Dan uwa na, Bappa na, wanda adomin sa na ke nan, Allah ya ba shi sa’a da nasara a komai nasa da sauran en uwa musulmai gabaki daya… (MARABAS DAN ANTY) jinjina gare ka.¤ . …
Read More »GIDAN RINA COMPLETE BY JEDDAH ALIYU
GIDAN RINA COMPLETE BY JEDDAH ALIYU Www.bankinhausanovels.com.ng *Abuja* *Maitama* *10:47am* Hajiya Zaituna tana zaune akan d’aya daga cikin lutsuma-lutsuma Royal chairs da suka k’awata tankamemen sitting room d’inta, mai kama da na president saboda …
Read More »MIJIN BARRISTER COMPLETE
MIJIN BARRISTER COMPLETE Www.bankinhausanovels.com.ng Wata yarinya na hangu xaune akan qafafun mamanta sae shagwaba take xubawa maman na lallabar ta haba mai-dubu dom Allh kiyi baccin nan intashi xuwa sanwa kafin babanki ya dawo gida sae da mai-dubu tayi bacci sannan maman ta tashi tashiga kitchen ta daura sanwa ta …
Read More »GIDAN NAGOGGO COMPLETE BY FATEEZAH
GIDAN NAGOGGO COMPLETE BY FATEEZAH Www.bankinhausanovels.com.ng Tsawar da naji shi ya dakatar dani da bude dakin Ammy na. “wallahi Bahijja in kika shiga dakin nan sai na bata miki rai,Uban mai kika zo yi mini a gida,ki tashi ki koma inda kika fito,tunda baki daukeni a bakina komai ba “cewar …
Read More »TAME GARI COMPLETE
TAME GARI COMPLETE Na rantse da Allah bazan yadda ba sai an biyani nikana tun kin isa ma wlh kika sake kika je kika fadawa innata yaseen sai kinci ubanki cewar dije dake kara tattake garin dake zube a kasa kuma an barar din duk ranar da kika qara …
Read More »JIHADI COMPLETE
JIHADI COMPLETE Da alama ranta a b’ace yake ga k’aguwa a zahirinta ya bayyana, sake kallon agogo tayi na karo ba adadi sannan ta kalli k’ofar douche d’in taja dogon tsaki tana magana k’asa k’asa “wannan wulak’anci dame yayi kama, sama da awa d’aya kina wanka, ki bani wani banzan …
Read More »NAKASA BA KASAWA BACE COMPLETE BY AYSHA ALIYU GARKUWA
NAKASA BA KASAWA BACE COMPLETE BY AYSHA ALIYU GARKUWA BISMILLAHI ina farawa da sunan Allah mai yawan rahma da jink’ai. Alhamdulillahi na godewa Allah mahaliccina daya bani rai da lfy da nitsuwa, da konciyar hankali ya kuma ƙaramin ya buɗa min tunani na ya haskamin nazarina har na samu daman fara …
Read More »MASIFAFFAN KAUNA COMPLETE
MASIFAFFAN KAUNA COMPLETE Tsaye take cikin shagon kafen komputa, tana tsaye agaban kantan shagon tana sanye dawani dogon maroon hijab daya kode sosai yana jamata kasa tana kallon mutumin shagon wani dogon matashi dake zaune kan kujera gaban system yana danne danne a system din, daga gani kasan aiki yake …
Read More »DA WATA A KASA COMPLETE
DA WATA A KASA COMPLETE Gaje* Ke Gaje kina ina ne waiko baki san na shigo gidan bane.” ? Matar da aka kira da wannan suna ta fito daga garken awakai da wani ‘katon buhu a hannunta, tana fad’in “Maigida wannan kiran fa Allah yasa dai lafiya naji ko sallama …
Read More »