ABBAS CHAPTER 22 THEND KARSHE
[Advertisements⬇️] [Continue Reading⬇️] ABBAS CHAPTER 22. THEND KARSHE [Advertisements⬇️] [Continue Reading⬇️] Ganin kamar zata 6ata mai lokaci ne sai yayi hanzarin wucewa da kansa ya za6o mata doguwar riga da…
[Advertisements⬇️]
[Advertisements⬇️] [Continue Reading⬇️] ABBAS CHAPTER 22. THEND KARSHE [Advertisements⬇️] [Continue Reading⬇️] Ganin kamar zata 6ata mai lokaci ne sai yayi hanzarin wucewa da kansa ya za6o mata doguwar riga da…
[Advertisements⬇️] [Continue Reading⬇️] ABBAS CHAPTER 21 Muryar ta ciki-ciki tace da Hannah ” _har kin dawo_ “? + Hannah dake ‘ko’karin shigowa tace ” _ehh na dawo ai ban bi…
ABBAS CHAPTER 20 Rausayar da kanta tayi gefe tana kallon shi, Abbas baya son taga kamar yana matsa mata ne dan haka sai yace ” _owk, zan barki kiyi amma…
ABBAS CHAPTER 19 Haka a gida ma da yawan mutane na farin ciki da wannan aure sai faman sanya albarka akeyi. An shirya Teemah cikin wata doguwar riga mai kyan…
ABBAS CHAPTER 18 Abbas kam yanzu girma ya ‘karu, ta’kama da izzah sai abinda yayi gaba, Daddynsa ne ka’dai yake ‘dan kashe masa gwiwa aduk lokacin da yayi masa zancen…
ABBAS CHAPTER 17 Umar na tsaye jingine da jikin mota, Fateemah kuwa na gefe har yanzu ‘kirjinta rungume da kayan Munnira idanunta banda ruwan hawaye babu abinda yakeyi, ita kanta…
ABBAS CHAPTER 16 Sai da dare Bayan sallahr isha’i Mahmud ya sanar da Teemah batun tafiyan nasa, take kuwa tafara mai daru akan ita wallahi sai de sutafi tare ita…
ABBAS CHAPTER 15 Washe gari Mahmud asibiti ya je aka duba shi aka bashi magani hadda allurai daga nan sai ya wuce office ‘dinsu amma ko 2hrs mai kyau beyi…
ABBAS CHAPTER 12 ” hmm” kawai Mahmud yace daganan ya kuma yin shiru. Shirun da Abbas yaji ne yasa ya ‘dago kansa ya kalli Mahmud da kyau, aransa yake tunanin…
ABBAS CHAPTER 11 Suna fita ya fad’awa drivern sa inda yake so ya kai shi, koda suka je kuma basu tarar da kowa ba face mai gadi. Zuwa yayi ya…
ABBAS CHAPTER 10 Teemah kamar bata ji abinda mummyn ke fad’i ba taci gaba da rera kakanta ahankali kanta akan cinyoyinta. Da mummy taga kamar Teemahn bazata yi magana ba…
ABBAS CHAPTER 9 Tana k’arasa wankewa sai ta d’age hannunta daga fuskar tasa shima daidai sai ya bud’e idanunsa ya sauk’e su akan madubi, tacikin mirror d’in suka had’a idanu…
ABBAS CHAPTER 8 Zuwa yanzun satin Abbas uku agidan su Teemah inda adaidai wannan lokacin yaci kimanin rabi da quarter daga cikin hutun da ya samu na aikinsa. Shikansa yanzun…
ABBAS CHAPTER 7 Mahmud shegen surutu ne dashi, gashi baya da bak’unta sam gashi da iya jan mutun da hira hakan yasa awannan fitar da sukayi da Teemah har sabo…
ABBAS CHAPTER 6 Zuwansu kano na k’arshe shine lokacin da Fatima take da shekaru hud’u da haihuwa. + sunje da farin cikin su kuma sun samu tarba agun yah Yusuf…
ABBAS CHAPTER 5 Da malaman suka ji ya fad’i haka sai suka ce toh shikenan daman hakkin addini ne kuma dan gudun siga hakki ake son sauk’e shi,amma tunda yace…
ABBAS CHAPTER 4 A dinning ya same su gaba d’ayansu har daddy amma basu fara cin abincin ba har yanzu,da alamu jiransa suka tsaya yi. Teemah na ganinsa tafara zare…
ABBAS CHAPTER 3 Tana fita daga d’akin nasa waje tayi tana haki,taje tasamu k’ark’ashin wata bishiyar mango da ke acan bayan d’akunan gidan tayi zamanta dayake akwai abin zama agurin,aranta…
ABBAS CHAPTER 2 Shirye-shirye aka farayi na tafiyar abbas ‘din makaranta,dayake hankali bai gama isan Teemah ba shiyasa bata wani damu da batun tafiyar ba har se ranar da ze…
ABBAS CHAPTER 1 ‘Yan makaranta naga suke ta wucewa da alamar tashin su kenan daga makarantar, daya ke yara qanana ne shiyasa mafi yawancinsu kafin ma su tashi ake zuwa…
[Advertisements⬇️]