SANADIN GROUP BY SADNAF

[10/14, 6:55 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN GROUP*??

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short story based on true life story*

 

Page 1_5

 

Manal a zaune take akan dining table ita da Mijinta da yaranta Uku,suna cin Abinci,hankalinta na kan Daddyn Hanif dake cin abincinsa hankalinsa kwance,yanda ma yake cin abincin kasan ba k’aramin dadi abinci yake mishi ba,d’agowa Daddyn Hanif yayi suka had’a ido,suka sakarwa da juna murmushi cewa yayi ” aa Momin Hanif kallon yanda nake loma kike ko,?” Murmushi tayi tace “ko d’aya mai ka gani,”? Loma ya kai bakinsa yace kallona kike mana tunda zu Dan ke ba abincin kike ci ba sosai,karma kiga laifina Dan abincin yayi dadi sosai dole nayi loma” Daddyn Hanif yace yana k’ara kai loman abinci bakinsa” Hanif d’an shekara takwas dariya ya kwashe dashi yace “daddy kar dai ka k’ware kamar ranan, ” kanensa Salem da taufiqa suma dariyar suka yi suna kallon daddyn nasu Dan indai zai ci abinci sai yayi santi, Dan Manal ta iya girki sosai ba laifi,ahaka suka gama cin abincin suna zolayar juna, su Hanif suka tashi suka nufi Palo,suka bar Manal da Yusif a zaune akan dining, sai da Yusif ya tabbatar da yaran sun gama ficewa ya matsa kusa da Manal yace

“Mom Hanif wanan girkin yafi na koyaushe dadi,idan na dawo dole na biya,badan ina so naje nayiwa Hajiya sallama ba, da babu abinda zai fitar dani.”

 

tunda ya fara magana take ta zuba murmushi, tace “karka damu daddyn Hanif kayi sauri kaje ka dawo,ina nan na maka tanadi na musamman, Manal tace tana kashe masa ido d’aya murmushin jin d’adi yayi yace ” Allah Mom Hanif”

“Allah kuwa kai da zaka yi tafiya gobe kasan dole in tanade ka” janyo ta yayi ya rungumeta yace ” bari nayi sauri naje na dawo I can’t wait” tare suka mik’e suka nufi Palo, Hanif da Salem na zaune akan kujera suna Home work d’insu,Taufiqa na zaune akasan carpet tana kallo,Yusif wajen su Salem ya nufa ya duba home work d’in da suke yi,ganin sun iya home work d’in ne yasa ya mik’a musu suka cigaba,ya nufi wajen Taufiqa da ta mayar da hankalinta kan kallon da take yi,tsuguna wa yayi a gabanta yace “baby ke kinyi home work d’inki ne”?

” Nayi Home work d’ina daddy,tun jiya momy ta koya min”

Murmushi yayi yace “da kyau babyna mai zan taho miki dashi”?

 

Da sauri Hanif ya ajiye pencil d’in hanunsa ya nufi inda suke yana ” daddy zan raka ka gidan hajiyan” shima Saleem rigima yasa yana zai raka shi,adai dai lokacin da Manal ta fito daga d’akinta hanunta d’auke da wani viva bag,

“Daddyn Hanif lafiya naga sun sa ka agaba”?

Manal tace tana mik’a mishi ledar hanunta tana ya kaiwa Hajiyarsa yace tana gaisheta,k’arbar ledar yayi yana ” ki rabani da yaran nan naki sun dage sai sun rakani,”

“Daddyn Hanif ka tafi dasu mana Dan Allah na samu ma nayi barci” Manal tace tana mik’ar da Taufiqa,

“To shikenan kuzo mu tafi,Yusif yace yana yin hanyar waje,Hanif da Salem da sauri suka d’auko takalminsu suka bishi da gudu suna murna,Manal d’akin ta nufa ta d’auko wa Taufiqa Hijabinta ta sa mata,ta rik’e hanunta suka yi waje.

 

Gaban motar ta bud’e ta sa Taufiqa aciki,Dan su Hanif suna zaune abaya,rufe k’ofar motar tayi ta lek’ar da kanta tace ” Daddyn Hanif sai kun dawo Ku gaishe min da hajiyar,” amadadin ya bata amsa K’ane mata ido yayi ya faki idon su Saleem ya hura mata kiss,murmushi tayi itama ta mishi blowing Kiss ta ja da baya,yaja motar su Hanif na mata bye bye,tana tsaye har sai da suka bar harabar gidan,ta koma ciki tana murmushi.

 

Manal da Yusif shekararsu goma sha uku da aure,aure suka yi na soyayya,Inda Allah ya azurta su da yara uku,Hanif shine first born,yana da shekara 8,Salem shine second born yana da 6,sai Taufiqa da take da shekara 4,Yusuf d’an chanji ne yana aiki anan Abuja,duk weekends yake zuwa gida,ran Monday ya koma da sassafe, akwai soyayya mai k’arfi atsakaninsa da Manal duk da dadewar da suka yi da aure hakan bai sa sun rage San da suke wa junansu ba,Dan idan ba saninsu kayi ba,tunani zaka yi basu dade da aure ba Dan yanda suke Ji da juna kamar basu dade da aure ba, Yusuf burinsa a rayuwa bai wuce yaga ya farantawa Manal da ‘yayanta ba,duk da yana da kud’i hakan bai sa yayi amfani da wanan damar yayi kula kule ‘yan mata ba,inda Manal itama nata b’angaren hakane,tana masifar San mijinta sabida yana k’ok’arin faranta mata babu abinda ta nema ta rasa a rayuwarta,sai dai ta godewa Allah,Manal na da Ilimin addinin dai dai gwargwado,yaranta sun taso da tarbiyya da ilimin addinin kwarai da gaske,dan tayi tsayuwar daka wajen koyawa yaranta ilimin addini,shi yasa duk inda yaran suka shiga sai an yaba irin tarbiyar da mahaifiyarsu ta musu,hakan kuwa ba k’aramin farantawa Yusif rai yake ba,shi yasa ya ke k’ara Santa a zuciyarsa.

 

 

Tana shiga ciki,ta Dan yi aikace aikacenta duk da tana da ‘yar aiki wanan bai sa ta sakarwa ‘yar aikinta komai ba,bedroom d’in Yusif ta shiga ta k’ara gyarawa ta turara d’akin ta fito,Palo ta koma ta zauna akan kujera ganin bata aikin komai ne yasa ta janyo wayarta ta bud’e data ta hau Watsapp,sai da ta bari messages sun gama shigowa ta bud’e family group d’insu mai suna *ZURIA D’AYA* duk Wanda ke cikin grp d’in ‘yan uwanta ne Dan Familynsu na da yawa,shi yasa suka bud’e grp Dan su sada zumunci,Sallama tayi kamar yanda ta saba,sai adduoi da fatan alheri da tayi posting,aikuwa nan da nan,suka fara Zolayarta,kamar yanda suma suka saba,ahaka ta biye musu,sai da ta ga abun nasu ba mai karewa bane,ta rufe grp d’in ta bud’e d’aya group d’in na matan aure mai suna *MU KARU DA JUNA* ta fara ka karanta chatting d’insu tana murmushi dan gabad’aya group d’in matan aure ne a ciki,basu da hirar da ya wuce,Sx da kayan Matan da zasu sha dan su rikita oga,bata fi sati biyu da shiga group d’in ba,Dan a grp biyu kawai take Dana Familynsu,da wanan na mukaru da juna d’in,shima ta silar cousin d’inta Ummi ta shiga grp d’in,Sallama kawai take yi,tayi ta karanta chatting d’insu bata tab’a tofa baki a maganar da suke ba sai dai ta tura Smiley ? in Abu ya bata dariya,tana cikin karanta chatting d’insu taga an turo wani link *MANYAN MATA HARK’A 1* wacce ta turo link d’in tace Wanda yake da sha’awa ya shiga group ne na *Manyan Mata*

 

Haka kawai taji tana sha’awar shiga group d’in,ta kuwa yi joining,abun mamaki tana joining bai fi mutane biyu ne suka yi joining ba,taga wata Hajja Kaltume tace zata yi revoking grp d’in bata San mutane da yawa,Manal ita dai bata ce komai ba,taringa karanta chatting d’insu,yan grp d’in hirar su kawai suke suna wani irin zaurancen da ba ganewa take ba,bud’e group d’in tayi dan taga members nawa ne a cikin grp din 40 of 256 tagani,indicating su arbain ne a group d’in,group admin kuwa guda d’aya wanan Hajja kaltumen,rufewa tayi ta cigaba da karanta chatting d’in da suke yi,wata Maman Aisha ce a group d’in tayi wani irin batsa, Manal tayi sauri tayi a’ uziyya dan Sam batsar da tayi ya mata nauyi a baki,ai kamar jira sauran members d’in group din suke,nan suka Bark’e da hirar batsa,Manal tuni taji hankalinta ya tashi da taga yanda suke batsa,typing ta fara yi da sauri na waazi da kuma suji tsoron Allah akan harshenmu da hannayen mu zasu yi shaida aranar gobe kiyama akan abunda ka aikata,tana cikin typing, d’in wanan Hajja kaltumen ta turo wani video,gani tayi members d’in group sun fara murna mai turo

wanan?? nayi,mai turo wanan?‍♀?‍♀ nayi,tsayar da typing d’in da take yi tayi,dan taga mai suke wa murna haka,ji tayi wata maman Abdullateef na cewa

” Hajiya Allah dai ya biya kice yau zamu suma washhhhh har na fara tsiyaya kafin na kalla”

 

Innalillahi wa inna ilahi rajiun,Manal tace bayan da ta karanta abinda tace,sauran members d’in kuwa suma suka hau tofa albarkacin bakinsu,Manal tuni tagane ba videon arziki Hajja kaltumen ta turo ba,goge typing d’in da ta fara yi tayi,dan so take ta tabbatar da zargin da take yi,sai ta ji dadin yi musu wa’azi,downloading d’in videon tayi,aikuwa nan da nan yayi downloading, playing tayi tafara kallo,runtse idonta tayi da k’arfi sakamakon ganin Blue film ne,tsigar jikinta ne ya fara tashi,ta bud’e idonta a hankali,rufewa tayi da sauri tana istigifari a zuciyarta,tunda take bata tab’a ganin blue film ba sai wanan,deleting take so tayi amma ta tsinci kanta da k’ara San ganin videon,playing ta k’ara yi tafara kallo,aikuwa nan da nan hankalinta ya fara tashi,wani azababben sha’awa ya taso mata ta matse k’afarta ,sakamakon ihun da turawan ke yi,ahaka ta ringa kallon blue film d’in in ya k’are sai ta k’ara kunawa ta kalla,hankalinta duk yabi ya tashi,group ta koma ta fara karanta chatting d’insu kowace na fad’ar yanda hankalinta ya tashi,Hajja kaltume kuwa babu abinda take turowa sai wanan, ????,a k’arshe tace musu ita sauk’a zata yi,zata je a Sosa mata inda ke mata kai kai, Manal da da niyyarta tayi musu wa’azi tsintar kanta tayi da jin dad’in grp d’in,ahaka tayi ta karanta chatting d’in da suke, Wanda gabad’aya batsa kawai su ke yi,suna kwatanta yanda zasu yi suman dadi,,Manal kuwa hirarsu k’ara d’aga mata hankali yake, kiraye kirayen sallahr da ta jiyo ne yasa ta kashe datar,ta mik’e ta nufi band’aki sai da ta fara wanka tsarki tayi alwala dan Bf d’in data kalla ba k’aramin sha’awa ya sata ba,sallaya ta hau Dan tayi sallah,amma abin mamaki,videon da ta kalla ne aranta,in zata tada sallah,sai taringa ganin videon a idonta,a takaice Sallah kawai Manal tayi,amma ba a nutse ba, Dan dai dai da karatun Sallah harhard’ewa taringa yi,tana sallama wayarta ta d’auko addua da ta saba yi bata yi ba ballantana akai ga karatun Qurani da ta saba yi idan ta idar da sallah,group d’in *Manyan Mata Hark’a1* ta k’ara bud’ewa ta cigaba da karanta chatting d’insu,ji tayi tana sha’awar k’ara kallon videon,playing tayi tacigaba da kallon hankalinta gabad’aya ya gama tashi,ganin Biyar na yamma tayi ne yasa ta mik’e ta nufi kitchen hanunta rik’e da wayar,tana kallo tana girki,ahaka ta gama girkin,Allah Allah kawai take Yusuf ya dawo,dan ita kadai tasan halin da take ciki,grp d’in ta koma ta cigaba da karanta chattn d’insu,ganin da tayi d’aga mata hankali kawai suke Dan abun nasu ya wuce tunaninta,kowace Video ta ringa turowa na iskanci,kashe datar tayi,ta nufi band’aki sai da ta k’ara wankan tsarki ta d’aura alwala,ahaka ta fito tayi sallar tana tunanin Bf d’in da tagani.

Tana kan sallaya su Yusuf suka dawo,Sallamar da suka yi ta amsa, ta mik’e da sauri, Dan azaune da take,videon ne aranta,amsa gaisuwar da yaran suka mata tayi,tace su tafi d’akinsu suje suyi wanka suyi alwala su yi sallah,Salem uban yan surutu tsayawa yayi Dan ya bata labarin abubuwan da Kakarsu ta basu,ta daka masa tsawa tace ya tafi d’akinsu bata San surutu,da sauri suka nufi d’akinsu shi da Hanif,Taufiqa kuwa ganin ba wasa a fuskar Momyn tasu itama ta juya da sauri tabi bayansu,Yusuf da tunda ya shigo yake kallonta Dan gabad’aya ba a nutse take ba,yana k’ok’arin yi mata magana yaga tana kora yara d’akinsu,Manal kuwa tana ganin sun shige d’akinsu taja hanun Yusif suka nufi d’akinshi,shi dai binta kawai yake, yana mamakin abinda ya faru,suna shiga d’akin tasa key ta kulle k’ofar ta cire hijabin jikinta,kasa d’aurewa yayi yace “Momyn Hanif lafiya kuwa”?bata ce mishi komai ba ta cire doguwar rigar dake jikinta,ta nufi inda yake shi dai zuba mata ido kawai yayi,rigar jikinsa ta fara k’ok’arin cire mishi,murmurshi yayi Dan yanzu ya gane abinda ke damunta,” a lailai Mom hanif yau a gwiwa kike,ai da kin bari nima nayi wanka nayi sallah,”

Yusif yace yana taya ta cire rigarsa,Manal ita dai bata ce komai ba Dan burinta yanzu bai wuce ya magance mata matsalarta ba,fitilar d’akin ya kashe ya d’auke ta cak ya nufi kan gado da ita tun kafin ya direta ta fara aika mishi da sakoni,shima martani yafara mayar mata bayan ya direta,akasan ransa kuma yana mamakinta Dan tunda suka yi aure, bata tab’a mishi hakan ba hasali shi ke rawar k’afa akanta Dan Kunya ne da ita duk da sun dade da aure.

 

Sai bayan sallar Ishai suka d’agawa juna k’afa,Manal ta mirgina gefe tana sauke ajiyar zuciya Dan sai yanzu ta samu nutsuwa,wani irin kunya ne ya rufeta da ta tuna ita ta fara Neman Yusuf,Yusuf kuwa kamar yasan tunanin da take,ya mirgina kusa da ita ya rungumota ta baya yafara magana” Mom Hanif yau anya kece kuwa dakanki
kika nuna bukatarki agareni,”? Rufe fuskarta tayi da tafin hanunta ta kasa magana Yusuf janye hanunta yayi yace “mai abun kunya aciki ni ai haka nakeso Dan bakisan dadin da naji ba anya gobe zan ma yi tafiyar nan kuwa,” “zaka yi mana mai zai hana” tace tana nufar band’aki, shima mik’ewa yayi yabi bayanta,tare suka yi wanka, suka yi alwala Yusuf sai tsokanarta yake,aranta kuwa tana ai dalilin ne ya jawo haka sani ne bai yi ba.

Bayan sun idar da sallah Palo suka nufa su biyun,a Palo suka Tarar da yaran a zaune suna kallo,Yusuf ne ya musu magana da su taso suci abinci,Hanif ya ce mishi, sunci abincinsu Dan su jirasu basu fito ba kuma yunwa suke ji,Wayancewa Yusuf yayi yace Momyn su ce ba lafiya shi yasa ya tsaya bata magani,Dan Hanif ba k’aramin wayo ne da shi ba Dan har mamakin wayyonsa suke, hankalinsu ne ya tashi da suka ji abinda daddynsu yace suka nufi wajen Manal dake tsaye suna mata sannu,d’agowa tayi suka had’a ido dashi, ya Kane mata ido,shafa Kansu tayi tace tasha magani taji sauki,Wajen dining suka nufa i ita da Yusuf suka ci abincin,Tara nayi Manal ta cewa da su Hanif suje suyi alwala su kwanta gobe da makaranta.mik’ewa tayi tabi bayansu sai da ta tabbatar da duk sunyi alwala ta tofe su da addua ta fito.

Yusuf da Manal sun rayya daren Dan babu wanda yayi barci a cikinsu,wanda hakan ba k’aramin mamaki ya kara bawa Yusuf ba,Dan Manal bata da juriya sosai amma sai gashi aranar bata nuna mishi ta gaji ba,Manal kuwa ba wani abune yasa bata nuna gajiyawarta ba sai Dan Bf d’in da tagani Dan har a lokacin yana ranta,kuma in Yusuf ya tafi gobe,ita dashi sai wani satin
[10/14, 6:56 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN* *GROUP*

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short novel based on true life story*

*wanan shafin naki ne Hassana dan larabawa tnx for your love and support*????????

Page 5_10

Washegari k’arfe 7:30 Yusif ya shirya tafiya abuja,rungume su Hanif ya ringa yi one by one yana tambayarsu in zai dawo mai zai taho musu dashi,fad’a masa suka yi kamar yanda suka saba,Manal ita dai tana tsaye tana kallonsu ji take kamar kar ya tafi,Hanun Taufiqa ya rik’e suka yi waje Su Hanif suka bishi abaya dan shi zai sauke su a makaranta kafin ya wuce,juyowa yayi yana kallon Manal da ta hard’e hannayenta a k’irjinta bayan su Hanif sun gama shiga motar,

“Mom Haneef ni zan wuce pls ki kularmin da kanki da yarana”

Hawayen da ya zubo mata ta goge tace ” insha Allahu Allah ya kiyaye hanya ya sauke ka lafiya”

Ameen yace yana rungumeta, Manal zame jikinta tayi daga nasa ta ja da baya tana d’aga musu hannu,ahaka Yusuf yaja motar suka bar harabar gidan,Manal ta koma ciki,kasancewar ta saba da safe take aikinta bata tsaya jira sai ‘yar aikinta ta zo Dan ‘yar aikinta ba kwana take ba zuwa take tayi aikinta ta koma gida,tana cikin aikin Hindatu ‘yar aikinta tazo,bar mata aikin tayi ta nufi d’akinta ta kwanta dan barci ne a idonta jiya bata samu barci ba.

 

K’arfe goma da rabi ta tashi daga barci,mik’a tayi da sallati,ta tashi nufi band’akinta wankan tayi ta shirya cikin doguwar Riga ta fito Palo,wajen dining tayi,ta had’a breakfast taci,bayan ta gama ta koma Palo ta zauna,wayarta ta d’auko tayi dailing number Yusif,ganin bai d’aga ba yasa tasan driving yake in ya k’arasa zai kirata,data ta kuna ta hau watsapp,take wanan videon ya fado mata taji wani iri,messages na gama shigowa group d’in *Manyan Mata Hark’a 1* ta shiga amadadin grp familynsu da ta saba shiga indai ta hau watsapp, messages almost 400 tagani ahankali taringa bin messages d’in tana karantawa gabad’aya hirar batsa ce babu ta arziki,sai video da wanan Hajja Kaltumen tayi ta turowa a matsayin breakfast, downloading videos d’in ta ringa yi ta cigaba da karanta messages d’in su,hirar Hajja Kaltume ne yaja hankalinta da take cewa ‘yan group d’in ai wanan grp d’in bakomai ake ba akan d’aya grp d’in nata dan wanan grp d’in ba awani hark’a sosai,waccan shine kat,tuni ‘yan group suka fara rokonta tayi adding d’insu a waccan,Hajja Kaltume tace musu har yanzu ita bata ga wacce ta k’ware ta zama qualified da za ayi adding d’inta a waccan ba,Manal haka kawai taji tana San ta shiga wancan grp d’in da Hajja Kaltumen ke magana,yanzu duk iskancin da ake tsulawa anan Ashe akwai grp d’in da yafi shi,magana tayi wa Hajja kaltume ta private tayi mata sallama,sai da ta samu minti goma da mata magana kafin Hajja kaltumen tayi mata reply gaisawa suka yi,Manal tace mata ita member d’in group d’inta ce,dan Allah tana so tayi adding d’inta awaccan group d’in da take magana yanzu,Hajje Kaltume reply tayi mata da ta bari sai ta ga yanayin k’warewar ta a group d’in *Manyan mata hark’a 1* kafin ta sata awaccan,Manal da shaidan ya Riga ya fara nassara akanta magiya ta fara yiwa Hajja kaltumen akan ta sata awaccan grp d’in dan burinta kawai taganta a grp d’in taga suma mai suke yi a grp d’in,Hajja Kaltumen da dama burinta a rayuwa ta samu partner in crime,ce mata tayi to shikenan, cikin minti Uku taga ansa *you are added to MANYAN MATA HARK’A ZALLA*, subhanallahi,fad’ar batsa da Lalatar da ake a group din bazai fad’u ba dai dai da Manal sai da ta girgiza dan saura kiris tayi existing d’in grp din,amma da yake shaidan ya Riga ya ci galaba akanta kasa barin grp d’in tayi,ta ringa karanta batsar da suke tayi,abun mamaki Hoton Gaban namiji ne a group icon d’in,Manal viewing grp d’in tayi tafara bin sunayen ‘yan grp d’in,daga hajiya wacce sai maman wacce,ak’arshe hoton admin ta bud’e wato Hajja Kaltume,mata ce sosai dan zatayi shekara Arbain,Manal jikinta ne yayi sanyi,data ga gabad’aya participants d’in grp din matan aure ne, group d’in ta koma ta cigaba da karanta chatting d’insu,Wanda hirar gabad’aya ta batsa ce da yanda Baby boy d’insu ya sumar dasu,Manal hirarsu ba k’aramin d’aga mata hankali yayi ba,jin suna ta ambaton baby boy d’insu ya musu kaza ya musu kaza yasa tayi tunanin ko mazajensu suke cewa baby boy amma dan ta gaskata hakan,Hajja Kaltume tayi wa magana ta private tace

*Manal*_ “Admin dan Allah tambayarki zanyi mai Baby boy ke nufi naji suna ta cewa baby boy”

 

*Hajja Kaltume*_ ??? “Baby boy na nufin abokin hark’a”

*Manal* ?? “bangane abokin hark’a ba Miji kike nufi”

 

*Hajja Kaltume* ” wane irin miji ana zaune kalau abokin hark’a ake nufi mai deb’e kewa da sa nishadi ake nufi da baby boy nasan dama ke ba ‘yar hannu bace shi yasa naso sai kin goge tukuna zanyi adding d’inki awanan group d’in”

 

*Manal* “Subhanallahi Admin nifa matar aurece danasan abinda ake yi grp d’inan kenan wlh da ban ce kiyi adding d’ina ba na d’auka matan aure ne Ashe shi yasa nace kiyi adding d’ina”

 

 

*Hajja kaltume* “hmmm Mom Hanif kenan,duk wacce kika gani a group d’inan da waccan wlh duka matan aure ne yanzu ba a zamanin da bane an waye

 

*Manal* “subhanallahi admin kinsan mai kike cewa kuwa astagfurullah da aurenku kuke irin wanan iskancin,Allah ya shirye Ku shirin addinin musulunci,nidai bazan iya aikata wanan sab’on ba barin group d’in zanyi,arashin sani nace kiyi adding d’ina

 

*Hajja Kaltume* aikuwa baki isa ba wlh kiringa kin shigo kenan dan in zaki fita sau dubu sai nayi adding d’inki kema sai kin zama ‘yar hannu kamar mu,bari na gaya miki abinda baki sani,Mijina matafiyi ne sai yayi wata uku ban sa shi a idona ba,babu abinda ya dameshi da halin da nake ciki,kud’i kawai yake turo min nida yayana babu abinda muke nema muka rasa yarana takwas biyu maza shidda mata na aurar da mata hud’u, saura biyu agabana,nima nan da kika gani condition ne yasa nake hark’a da wasu mazan,Ban rasa komai ba amma na rasa jin dadi ta b’angaren auratayya, ina da sha’awa,mijina nasan tafiye tafiye da yake shima yana huld’a da mata,dan babu yanda zaayi da lafiyarka da komai,zaka ci ka koshi,baka yi sha’awa ba,shi yasa na nemawa kaina ta hanyar huld’a da baby boys,a haife na haifesu,amma kinsan da yake irinsu sun fi k’arfi kuma zasu gamsar da kai in gaya miki yanzu haka duk yaron Dana ga ya kwanta min araina kud’i nake kashe masa ya biyamin bukatata hankalina kwance,dan nasan Mijina shima yana can yana huld’a da baby girls,dan haka in zaki saki jikinki ki mori kuruciyarki,dan nayi viewing d’in hotonki na dp keda yaranki cas kike”

Manal suman zaune tayi dan bata tab’a tunanin dagaske ana irin wanan rayuwar ba da aurenka ka ringa shek’a ayarka da wani a waje d’aurewa tayi tace

*Manal* Admin da baki zab’awa kanki irin wanan rayuwar ba,in kinsan kina da sha’awa mai k’arfi mijinki baya iya biya miki bukatunki da kin nemi ya sauwake miki,da ki ringa aikata zina da aurenki,kinsan girman zunubin zina kuwa ballantana akai ga matar aure ce ke aikata zina subhanallahi, Admin yanzu kina nufin duk members d’in group d’inan abinda suke yi kenan?

 

*Hajja Kaltume* “kwarai kuwa Bazaki gane bane, Mom Haneef,amma dan Allah in tambayeki?”

 

*Manal* “ina jinki”

*Hajja Kaltume* “Mijinki wane irin aiki yake yi?”

*Manal* “Mijina d’an chanji ne,a abuja,duk weekends yake zuwa”

*Hajja Kaltume*

“hmmm ke kinsan mai yake aikata wa kafin ya dawo? Mazan yanzu duk maha’inta ne,ko mijinka ba matafiyi bane cin amanarka yake,shawara zan baki wlh kibani dama na had’a ki da Baby boy da zai ringa deb’e miki k’ewa idan Mijinki baya nan,” a takaice ahaka Hajja Kaltume ta ringa k’awatawa Manal dad’in hark’ar tana nuna mata ta saki jikinta ta more rayuwarta nan gaba sai ta tuba dan tasan Mijinta ma yana can ya cin amanarta”

 

Manal da shaidan ya Riga ya samu nassara akanta,amma sabida da sauran imaninta cewa tayi mata ita ba Zata iya huld’a da wani namijin ba,gwara tabar grp d’in in yaso zata cigaba da zama a grp d’in *Manyan Mata Hark’a 1*tunda su chatting kawai suke basa huld’a da wasu mazan,Hajja Kaltume murmushin mugunta tayi aranta dan tasan indai zata yarda ta zauna a grp d’inta wataran zatayi nassara a kanta,Hajja Kaltumen ce mata tayi basai ta bar grp d’in ba ta cigaba da zama kawai ba zata
had’a ta da baby boy ba, Manal da zuciyarta ta gama rabuwa gida biyu,dan hudubar da Hajja Kaltume tayi mata dazun ya d’an samu gurbi a zuciyarta ce mata tayi to shikenan zata cigaba da zama a grp d’in.

 

Aranar Sallah kawai ke sa manal ta tashi, Sallar ma ba a nutse tayi ba,dan Batsa da videon da aka turo kawai ne aranta,Hankalinta duk yabi ya gama tashi ga Sha’awa da ya ringa taso mata.

 

Su Hanif kasancewar in sun dawo daga makaranta,Manal kan taimaka musu suyi home work d’insu haka ma insun dawo daga Makarantar islamiyya takan sa suyi tilawa,ta k’ara musu karatun,aranar ko kallonsu bata yi ba,tana kan watsapp tana karanta batsar da ake a group, Hanif da yad’an fisu wayyo home work d’insu ya debo yace ta koya musu,kasa d’agowa ma tayi ta kalleshi sabida Nisan da tayi a kallon videon da aka turo,Hanif matsawa yayi kusa da ita yana bubuga k’afarta yana ta koya musu Home work,mugun tsawa ta dakawa mishi tace ya b’ace mata dagani,suje su shirya su tafi Islamiyya in sun dawo zata musu home work d’in,da sauri suka nufi d’akinsu Salem har da hawayensa dan tunda suke da ita bata tab’a musu haka ba,hasali ma ita take fara cewa su kawo home work d’insu,Taufiqa Uniform d’in Islamiyyarta ta debo ta kawo wa Manal dan ita take shiryata in zasu tafi Islamiyya, Taufiqa cewa tayi

“Momy ga Uniform d’ina kisamin”

Tsaki Manal tayi dan gani take suna katse mata jin dadi,Hindatu ta k’wallawa kira Hindatun dake kitchen tana goge goge ta nufo palon da gudu, tace mata gata,

“Dan Allah kisawa Taufiqa Uniform d’inta ki rakasu Islamiyya kina dawowa ki wuce kitchen ki d’ora mana girkin dare,mamaki ne ya k’ara rufe Hindatu,dan tunda take aiki a gidan,Manal bata tab’a yarda ta mata girki ba,ita take girki da kanta, amma abun mamaki sai gashi dazu ta sa tayi girkin rana,to tace mata ta d’auki Uniform d’in Taufiqa tafara k’ok’arin sa mata,Taufiqa da yake bata saba ba,Manal ce ke shiryata in zata tafi makaranta nok’e kafad’arta tayi tace ita Momynta ce zata sa mata,tsaki Manal tayi tabar palon,dak’yar Hindatu tasa wa Taufiqa unifrom d’in islamiyyar,su Haneef suka fito ta rakasu islamiyya.

 

Manal daddare bayan sun gama cin abinci da yaran, tana zaune tana koya musu home work d’insu, Rabin hankalinta na kan chatting d’in da ake a grp,kiran Yusif ne ya shigo wayar,da sauri ta mik’e ta nufi d’akinta dan a halin da take ciki tana bukatar taji muryarsa ko zata samu d’an nutsuwa,d’agawa tayi tana sauke ajiyar zuciya,

Yusif ce mata yayi

” Mom Haneef ya dai ko dai missing d’ina
Kike”?

Manal Lumshe ido tayi tana tunanin dama yana gefenta ayanzu,can kasan makoshi tace

“Sosai ma ina missing d’inka dama in ganka a gefena”,

 

Yusuf murmushin jin dadi yayi yace

” ko na dawo ne”

“Girgiza kai tayi tace mishi aa, ahaka suka ringa hira,yana gaya mata yanda yayi missing d’inta,ak’arshe yace ta had’a shi da yara su gaisa,Palo ta nufa dan ta kai musu wayar,tana zuwa ta tarar har sunyi barci,ce mishi tayi sunyi barci ahaka shima ya mata sallama yace zai kirata da safe ta had’a su da yaran.

 

Tashinsu Hanif tayi su tafi d’akinsu,ta d’auki Taufiqa ta kai ta d’akinta dan tare suke kwana in baya nan,wanka tayi tazo ta kwanta ta hau watsapp grp d’in *Manyan mata Hark’a Zalla* ta hau,atakaice aranar Manal bata iya barci ba dan matsanacin sha’awa ne yaringa damunta,dan hirar da suke a grp bak’aramin tayar mata da hankali yake ba.
[10/14, 6:56 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN* *GROUP*

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short novel based on true life story*

 

Page 10_15

 

Ahaka Manal ta jefa kanta a masifa,bata da aikin da ya wuce ta shiga group chatt ta karanta batsar da suke yi,ta kalli Blue film d’in da ake turowa,Hajja Kaltume kuwa kullum cikin kwad’aita mata hark’ar take na ta yarda ahad’a ta da Baby Boy,Manal dai k’in yarda tayi ahad’a ta da Baby boy,dan tasan girman zunubin ma da take aikatawa,aikinta kenan kullum,tuni Halin da ta jefa kanta ya shafi yaranta Dan bata da lokacinsu ko kadan,Home work d’insu ma yanzu Hindatu ke musu,Hanif da canjawar da Manal tayi ba k’aramin damunshi yake ba Dan yarone mai wayon gaske,dai dai da tarihin da take basu na annabawa duk ta daina,ta sakarwa Hindatu hidimarsu,Home work d’inma Hindatu ba iya wa tayi sosai ba,Taufiqa ma tafi zama Abun tausayi Dan ta saba Manal ce ke mata komai,amma yanzu Hindatu ke mata komai,Yusuf ma yayi noticing changes a gurin Manal, Dan yanzu bata jure dogon waya dashi,Allah Allah kawai take ya ajiye waya ta koma ta cigaba da karanta chattin din da suke yi Dan yana sata nishadi duk da ba magana take a grp d’in ba,akarshe dare yayi tayi ta juye juye ta kasa barci sabida sha’awar dake damunta.

 

 

Ranar Friday bata samu hawa watsapp ba,Dan aranar Yusif zai dawo,gyare gyare ta hau yi,na tarb’ar sa amma duk da haka hankalinta na kan watsapp d’inta,aranar ita ta shirya su Hanif dakanta,tayiwa Taufiqa kitso,Su Hanif sai murna suke, Dan rabon data basu kulawa kamar haka tun wancan satin da daddynsu yake nan.

 

K’arfe biyar na yamma, Manal da yaranta na zaune a Palo suna jiran isowar Yusif Dan ya musu waya akan nan da yan mintuna zai k’araso,Manal data ta kuna ta hau Whatsapp kafin Yusif ya k’araso,messages sun kusa dubu na hirar da akayi a *Manyan mata hark’a zalla* messages d’in ta fara karantawa,as usual hirar batsa ce kawai da videos d’in da Hajja Kaltume take turowa,wanan karin har ta private Hajja Kaltume ta turawa Manal Videos kusan guda biyar,down loading d’in Videos d’in tayi,suna gama downloading ta fara
Kallo,hankalinta tuni ya tashi sha’awa mai k’arfi ya taso mata,ahaka ta ringa kallon Videon tana Allah Allah Yusuf ya k’araso horn d’in motarsa ta jiyo, Su Hanif suka yi waje da gudu,Manal ta kashe datan,tayi clearing d’in chart d’inta da Hajja kaltume,ta goge duka videos d’in dake wayarta,tayi Mutting d’in grps d’in *Manyan mata hark’a one da Zalla* ta mik’e tayi waje, itama a guje taje ta rungumeshi ya sauke Taufiqa yana kallonta,murmushi tayi tana mishi sannu da zuwa ta k’arbi jakar hanunsa suka shiga ciki,Su Hanif zama suka yi a Palo suna bubud’e tsarabar da Yusuf ya kawo musu,Manal kuwa tana ganin haka taja Hannun Yusuf suka nufi d’akinsa,suna shiga ciki ta rungumeshi tana tayi missing d’inshi,shima rungumeta yayi yafara kissing d’inta tsayuwa gagararsu tayi sai da suka zube akan gado,ganin abun nasu yafi k’arfina naja k’afata nayi waje.

 

Ahaka Yusuf yayi weekends d’insa Manal bata Hau watsapp ba amma duk abinda take yi tana tunanin yanzu haka tayi missing d’in chattn din *Manyan mata hark’a zalla*,Yusuf yana tafiya da sassafe ta hau watsapp tayi Unmutting d’in grps d’in ai kuwa nan da nan messages suka hau shigowa har da message d’in Hajja Kaltume ta private tana tambayarta lafiya kwana biyu bata hawa,sai da ta bata amsa da mijinta ne ya dawo shi yasa bata hawa, , bud’e grp d’in tayi ta fara karanta chatting d’insu,a takaice sai da Manal ta samu wata d’aya a grp d’in *Manyan mata hark’a zalla* sosai take jin dadin grp din,Dan tafara magana a grp d’in,ta saba da wasu members d’in,babu abinda ake yi a grp d’in da ya wuce tsantsar batsa da videon bf, Hankalin Manal yayi ta tashi tana murkususu daddare samun saukinta shine idan Yusuf ya dawo, Su Hanif kuwa har sun saba da rashin kulawarta agaresu,indai tayi musu wani abun daya danganci kulawa to weekends ne Yusuf yana nan.

watarana daddare tana kwance tana karanta chattn d’insu kamar yanda ta saba,taji wata a grp d’in tana bada labarin Bby boy d’inta yanda yake gamsar da ita yana deb’e mata kewa ko da basu had’u ba,Nan Hajja Kaltume ta hau cewa ai ita tasan wayanda take had’asu dasu had’addu ne masu zafi ko ba agamu ba zasu ma abinda zai sa ka samu nutsuwa,Manal dake kwance da kasala yabi ya rufeta shaidan na kad’a mata ganga tuni taji itama tana sha’awar a had’ata da Baby Boy d’in da zai ringa deb’e mata kewa,amma bazata yi zina da aurenta ba.

 

 

Magana tayiwa Hajja Kaltumen ta private tace

*Manal* Admin da gaske ne zaki iya had’ani da baby boy ba tare da wani Abu ya shiga tsakaninmu ba,kuma zai ringa deb’e min kewa ina samun nutsuwa?

Wani irin farinciki ne ya rufe Hajja kaltume Dan tasan Manal tazo hannu da sauri tace mata

*Hajja Kaltume* sosai ma ai ba sai kun had’u ba zan iya had’aki da baby boy d’in dazai ringa deb’e miki kewa,yana saki nutsuwa fiye da mijinki Dan wlh nutsuwar da zaki samu dashi ta waya kawai bazaki tab’a samun irin Nutsuwar da Mijinki ba

Manal da ta Riga tayi nisa bata jin kira,amma kasan zuciyarta tasan abinda take yi babu kyau ce mata tayi

*Manal* Admin to nima Dan Allah ki had’ani da baby boy d’in da zai ringa deb’e min kewa,Dan wlh idan ba dawowa mijina yayi ba bana samun wani nutsuwa,

Murmushin Nassara Hajja Kaltume tayi,tace da sannu ma zaki bamu had’in kai ki zama irinmu,ce mata tayi

*Hajja Kaltume* zan had’aki da wani baby boy mai zafi da ni nake harinsa amma ahalin yanzu kina bukatar taimako abinda zakiyi kafin a had’aki da Baby boy,zan turo miki account numbershi ki tura mishi kudi,daga nan zan tura miki number shi ki tura mishi kati da zai ringa kiranki a waya, dan kinsan irin Wanda zan had’aki da shi suna bukatar kud’in kashewa haka Dana kati,kin yarda?

Manal da idonta ya Riga ya rufe da sauri tace mata

*Manal* babu matsala admin,ki turo min account number shi nayi mishi transfer,yaushe zaki had’amu?

Murmushin Nassara Hajja Kaltume ta k’ara yi tace so fast I like it,ce mata tayi

*Hajja Kaltume*ayau zan had’aku yanzu zan mishi waya, Dan so nake yau ya sumar dake ya tayaki hira wlh sai kin gode min zan gaya mishi ranakun da mijinki yake nan,amma yanzu ya zakiyi wajen waya dashi,kina ganin babu matsala idan mijinki ya k’iraki yaji kina waya daddare?

 

*Manal* karki damu ke dai turo min numbershi zan San yanda zan ringa yi Dan mijina da wuri yake barci 9 yake kirana awaya muyi sallama

*Hajja Kaltume* to shikenan bari na turo miki account number d’inshi zan tura mishi Numberki zai kiraki

*Manal* to shikenan ina jiranki

Manal tace tana kashe wayar gabad’aya wani irin sha’awa take ji,ta matsu Baby boy din da za a had’asu ya kirata awaya, shigowar message wayarta ne ya katse mata tunanin da take account number tagani,da account name *Tijjani Garba* ba tare da bata lokaci ba tayi mishi transfer d’in dubu goma,ana minti goma data yi transfer d’in taji shigowar waya, bakuwar lamba ce da dukan alamun baby boy d’in ke kiranta haka kawai taji gabanta yafad’i taji abinda take shirin aikata haramun ne amma da yake tayi nisa d’aga wayar tayi ahankali tayi shiru,

Wani zazzakar murya taji yayi magana yana

” Babe nine Ton G nasan kiringa kinsan zan kiraki”

Abunka da aikin shaidan tuni tsigar jikin Manal yafara tashi,taji wani irin kasala ya k’ara rufeta,kasa magana tayi taji ya kuma cewa
” Babe are you there ko ba Manal bace”

Cikin sanyin murya manal tace “itace”

Dariya yayi irin na yan duniya gogagun yan bariki yace ” yana ji to kina wani non no k’ewa feel free am here to keep happy anyway ki hau watsapp muyi magana”yace yana kashe wayar,Manal bud’e idonta tayi dake lumshe Dan tunda ya fara magana taji wani irin azazzaben sha’awa ya kuma rufeta saving d’in numbersa tayi da *Titi* ta kuna data ta hau watsapp,tuni Ton G ya fara mata sexy hira da ya ringa tayar mata da hankali,itama ta fara biye mishi,ce mishi tayi ya turo mata hotonsa tagani,hotuna wajen guda biyar ya tura mata,bud’e hotunan tayi d’an saurayine da bai wuce shekara
23 zuwa da 24 ba,a girme ta girmeshi nesa ba kusa ba ,Dan sa’an kaninta na biyu ne Affan,a kyau kuwa ko kama k’afar Yusuf bai yi ba,kawai gayu da niganci ne ya d’an fito dashi,ahaka suka cigaba da chatting yana mata kalamai masu zafi,hankalin Manal duk ya gama tashi Dan sex chart suka koma yi,a k’arshe ya kirata awaya yace mata tayi undressing yana so ya mata abinda zai kwantar mata da hankali, Manal da hankalinta ma ba ajikinta yake ba
Tuni ta cire kayan jikinta yace ta kwanta,ta kwanta ta fara wani irin numfarfashi,shi kuwa ya hau mata wani irin kukan iskanci kamar irin suna tare yana baby you are sweet, you are sugar,ahaka suka kwana suna wayar iskanci.

 

*Allah ka tsare mana imaninmu ka kare mu da karewarsa,kasa mufi k’arfin zuciyarmu Ameen*

 

*Readers kuyi min hakuri gobe zanje biki ina dawo da wuri zaku ga post d’ina idan baku gani ba sai Monday*
[10/14, 6:56 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN* *GROUP*

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short novel based on true life story*

 

Page 15_20

 

*This whole page is for you ummu Irfan thanks for your love and support may Allah grant you with aljanatul Firdausi,Allah ya raya mana irfan sirikina*????????????????

 

*Allah ubangiji ya k’arbi ibadinmu ya yafe mana kura kuranmu Allah yasa kalmatu shadda shine last statement d’inmu,duk abinda muke yi na kuskure Allah yafe mana yaganar damu gaskiya Ameen*

*Wanan labarin fa ba fiction bane this is what is happening,and for sure akwai wayanda suke cikin irin wanan masifar Allah dai ya shiryesu shirin addinin islam,mutuwa fa bata sallama mai zaka cewa rabbi in kana cikin irin wanan halin ya d’au ranka, innalillahi wa inna ilaihi rajiun,Allah ya shiryemu ka bamu ikon tuba kafin ka d’au ranmu wayanda suke cikin irin wanan masifa Ya Allah ka shiryesu ka ganar dasu,mu kuma kaba mu ikon fin k’arfin zuciyarmu*??

 

????

_ohh first october 1960 Nigeria???????? got independent ohhh freedom,freedom,ohhh freedom ohh freedom freedom everywhere yeeeh Happy Independent Nigeria_????????

 

Sai wajen k’arfe hud’u ya mata sallama yana nishi tana sauke ajiyar zuciya kamar wacce ta sha gudu nan kuwa tsabar ihun da ta ringa yi da sunan an gamsar da ita take Dan ji take kamar a gaske ya sadu da ita,barci mai nauyi ne yayi awon gaba da ita Wanda Rabon da ta samu irin wanan barcin ta manta kunsan abun ka da aikin shaidan.

 

A ranar ba ita ta farka ba sai wajen 11 da sallati ta farka,ta mik’e a firgice ta duro daga kan gadon tayi Palo a guje,a Palo ta Tarar da Hindatu tana kallo da sauri tace ” Hindatu Ina su Haneef”?

Hindatu duk’awa tayi tana gaisheta tace

 

“Aunty na shiryasu sun tafi makaranta,Taufiqa da kanta taso daga d’akinki tace barci kike yi baki tashi ba shi yasa ban tasheki ba”

Ajiyar zuciya tayi tace ” dafatan sun ci abinci kafin su tafi”

“Eee sunci kafin su tafi na kuma zuba musu sun tafi dashi”

“Kin kyauta haka za ki ringa musu kullum,sanan inaso ki gayawa Ummanki zaki ringa kwana ran litinin zuwa alhamis,ranar jumaa zuwa lahadi da Babansu Hanif yake nan zaki ringa kwana a gida”

Hindatu to tace cikin girmama wa,Manal ta juya ta nufi d’akinta har ta kusa k’arasa wa ta juyo tace “mai kika dafa ne”?

 

” dankali da kwai na soya sai ruwan shayi da wanan ferfesun da yayi ragowa Dana dumama” bata ce komai ba ta shige ciki,idonta ne ya sauka akan agogo taga k’arfe 11:14,dafe k’irji tayi tace “innalillahi wa inna ilaihi rajiun banyi sallahr Asuba ba,wani hawaye mai zafi ne ya zubo mata,Dan tunda take arayuwarta bata tab’a kaiwa 6 na safe ba ma bata yi sallar asuba ba,sai gashi itace har sha d’aya da yan mintuna bata yi sallah ba,take wani irin kunya da nadamar halin da ta jefa kanta ya rufeta,amma tana tuna irin dadi da nutsuwa da ta samu jiya ta kau da tunanin da take yi,ta nufi band’aki tayi wankan tsarki ta d’aura alwala tazo ta tada sallah,abin mamaki tana sallah tana jiyo ihun baby boy a kunenta,,take taji wani iri,ahaka tayi sallar tana tunanin moment d’inta da Baby boy,tana sallama ko addua bata yi ba ta mik’e tayi Palo Dan yunwa take ji sosai,Dan kwana biyu bata samun ta ci abinci sosai sabida masifar da ta d’orawa kanta ta gwamace tayi ta karanta batsar da ake yi data ci abinci.( Readers Manal macece fa mai addini sosai Sai ta kwashi awa d’aya akan sallaya in ta idar da sallah tana lazumi tana addua,Walha kuwa baya wuceta ko da bata da tsarki zaka ganta da carbi tana ja,Sai gashi ?SANADIN GROUP duk ta watsar Shaidan na kad’a mata ganga Allah ya k’ara shirya mu bisa tafarkin addinin musulunci Ameen)

 

Wajen dining ta nufa ta zuba abincin ta fara ci,ringing d’in wayarta ta jiyo daga d’aki ta k’wallawa Hindatu kira tace ta d’auko mata wayarta a d’aki,da sauri Hindatu ta d’auko mata wayar a lokacin har ya katse,cewa Hindatu ta yi taje ta gyara mata d’akinta adai dai lokacin da kiran ya kara shigowa wayar,murmushi tayi da taga *Titi* ne yake kiranta lumshe ido tayi ta d’aga wayar *Ton G*,kuwa yace “babe ko ba ki tashi bane”

K’ara lumshe ido tayi tana murmushi Dan muryarsa har ya saukar mata da kasala cewa tayi,”ban d’ade da tashi daga barci ba yanzu haka ma breakfast nake”

Dariyan ‘yan duniya *Ton G* yayi yace ” how was your night hope jiya kinyi mafarkina Dan Ni jiya mafarkinki kawai na ringa yi dan assshhhhh kai baby bazaki gane ba you are sweet,”

Manal tsigar jikinta taji yafara tashi,sha’awa yafara taso mata,kasa magana tayi sabida irin muryar da yayi mata amfani dashi,

“Babe kinyi shiru ko kin fara hawa network ne arhhhh” yace da muryar karuwai (Dan malafar uba)?,

Manal shiru tayi ta kasa magana Dan ya jefata a cikin wani hali,

“Babe talk to me mana kinsan voice d’inki na tsumani ssssss yace kamar Wanda yaci abinci mai yaji( Dan kan uwa kawai)??

Manal magana tafara k’ok’arin yi taji kira na shigowa dubawa tayi taga *Daddyn Hanif ke kira* da sauri tace mishi tana zuwa mijinta na kiranta zata kirashi ta katse wayar ta d’aga wayar,Yusuf da ransa a mutuk’ar b’ace yake Dan ya mata miss call wajen goma sha bata ‘daga ba,sai gashi ya kirata yaji call waiting,sallama tayi mishi amadadin ya amsa yace

“meyesa nake kiranki baki d’auka ba?

Manal cewa tayi
” Gashi na d’auka yaushe ka kirani ban d’aga ba”,dan ita bata ma San ya kirata ba, cikin tsananin b’acin rai yace “ki duba wayarki kiga Misscall nawa na miki” ya kashe wayar,da sauri ta duba misscall taga ashe tun 6:30 ya ke kiranta,ya mata miss call har goma sha d’aya,tunanin karyar da Zata mishi ta fara yi,kiransa ya sake shigowa wayar,d’agawa tayi yace “guda nawa kika gani”?

” Daddyn Hanif wlh barci nake lokacin da ka kirani banji ba wlh”

“Barci barci fa kikace Manal” k’irjinta ne yafara dukan uku uku Dan indai ya kirata da Manal to ransa yakai kololuwar wurin b’aci, ” yaushe kika fara komawa barci idan kin idar da sallar asuba”

Manal rasa amsar da zata bashi tayi Dan bata komawa barci in tayi sallar asuba,tun a gida,shi yasa ma in yayi tafiya yake kiranta awuraren lokacin kafin yatafi aiki,haka zasu ringa waya daga 6:30 har zuwa lokacin da yara zasu tafi makaranta ta had’asu awaya su gaisa daga nan suyi sallama,Dan babu laifi Yusuf is a caring Husband indai yana da sarari awajen aiki sun tayin waya da ita kenan,Kame kame ta fara yi tana k’ok’arin lalubo amsar da zata bashi Dan bata iya karya ba,katseta yayi yafara magana rai a b’ace

” Manal Wai mai yake damunki ne? kwana biyu bana gane miki Sam,kin chanja ba kamar yanda kike ba,yanzu yaushe rabon Dana ga kiranki a wayata da sunan ke kika kirani?yaushe rabon Dana ga misscall d’inki awayata? Ina kiraki awaya Allah Allah kawai kike in ajiye wayar,a watsapp ma ina miki magana kafin ki kulani kiban amsa sai ansamu awa d’aya ko biyu alhalin kina online Manal what have come over you,?ko laifi nayi miki kike min haka,banso nayi miki magana ba amma abun na damuna manal,caring d’in dakike nuna min duk kin daina,yanzu in ba ni na kiraki ba bazaki tab’a kirana ba,in ni nakiraki sai kin kawo min excuse din dazai sa muyi sallama,texes d’in da kike turomin suke deb’e min kewa in ina wajen aiki duk kin daina,what change you like this Manal in laifi nayi miki ki fad’amin na baki hakuri,yanzu duba kigani,bakiji muryata ba har 11:30 baki kirani ba,kuma ni na kiraki baki d’aga ba,hasali kina can kina waya ba ki damu ba,Manal ina nan ne zuciyata tana wajenki da yarana,wlh duk abinda nake kuna raina,ba asan raina kuka yi nesa dani ba,badan halak d’ina nake nema ba,babu abinda zai nesanta ni daku, Dan Allah idan laifi nayi miki, ko wani ke zugaki kiyi hakuri ki dawo yanda kike, Dan canjawar da kikayi ba gani bane kawai har da yarana,sani ne baki yi ba Hanif ya gayamin Last week dazan kaisu gidan Hajiya,yanzu kamar Hanif ma yasan kin canja musu,yaringa cemin in baki hakuri in laifi suka miki,kin daina musu home work Hindatu ke musu,kin daina koya musu karatun Qurani Haba Manal this is not you”

Tunda yafara magana hawaye ya hau zubo mata Dan tabbas ta canja ba haka take ba,Yusuf Nada hakuri,to mai yasa takewa Mijinta uban yayanta haka,mai yasa ta zabi group akan farincikin Mijinta da yayanta,yanzu jiya Manal daddare kafin barci ya d’auketa sai da ta ce mata “Momy yanzu kin daina sona,bakya min wanka bakya min kwalliya,bakya koya min Home work d’ina Daddy yafi sona idan ya dawo,yana min wanka ya ce in kawo littafina ya koya min home work d’ina Momy mai nayi miki kika daina sona ” a lokacin tsaki tayi tace mata ta tafi ta bata guri bata San surutu,ta cigaba da kallon videon dake d’aga mata hankali.

Magana ta fara yi tana kuka “Kayi Hakuri Daddyn Hanif nayi maka laifi insha Allahu zan gyara,na gane kuskure na,zan cigaba da nuna caring d’ina insha Allahu kwanaki nan ne bansan mai yake damuna ba,” cikin kulawa Yusuf yace “mai yake damunki Mom Hanif menene matsalarki har akwai abinda yake damunki da zaki kasa fad’amin share your problems with me am your husband, I would try my possible best to solve it pls dear ki fad’amin abinda yake damunki karki b’oyemin komai,

Manal tsintar kanta tayi da sharara mugun karya Dan Mahaifiyarta Nada matsalar ido,za ayi mata aiki satin da za a shiga cewa tayi
” Daddy Hanif wlh bawani abu ke damuna ba kamar aikin da zaayi wa Mama ran Thursday, am scared I don’t want to loss her she is the only one we have left,”tace tana fashewa da kuka
Da sauri Yusuf yace ” Haba Mom Hanif akan wanan kika d’agawa kanki hankali kika d’aga mana,insha Allahu za ayi aikin successfully ai yanar daya rufe mata ido za a cire mata,babu abinda zai faru pls ki kwantar da hankalinki kinji addua ya kamata muyi na Allah yasa ayi aikin cikin Nassara kinji”

Gyad’a kanta tayi kamar yana kallanta tace “insha Allahu zan ringa adduar”

“Yauwa Mom Hanif ko kefa,In baki kwantar da hankalinki ba fa zan dawo ayau”,da sauri tace “aa wlh zan kwantar insha Allahu, murmushi yayi yace ” zan turo miki 200k ki je ki mata shopping anjima idan su Hanif sun dawo su rakaki,kuce ina gaisheta ina dawo zanje ingaisheta” hawaye ne ya hau zubo mata Dan tausayin Yusuf,yana masifar Santa yana k’ok’arin yaga ya faranta mata rai,sai gashi tana nan tana cin amanarsa da yaron da bai fi shi da komai ba,yaron da bai fi ace Dan aikensa bane, ji tayi guiltiness na damunta,d’aurewa tayi ta had’iye kukan da ya taho mata ta mishi godiya tayi mishi adduar ahaka ya mata sallama yace zai kirata anjima,yana kashe wayar ta fashe da kuka Dan ji tayi ta rasa mai ke mata dadi,wai wane irin rayuwa ta jefa kanta a ciki,halayen da ba nata ba duk ta ara ta yafa,ba iya aurenta halin da ta jefa kanta ya shafa ba har da Ibadan ta,wai yau itace tayi sallar asuba sha biyu saura, yaushe rabon da tayi lazumi in tayi sallah?yaushe rabon da ta d’auko Qurani ta karanta,sallar kanta ba a nutse take yinta ba,hasali tana sallah tana tunanin group video na fad’o mata arai,wanan wane irin balai ne,yanzu ? S?N?DIN group duk ta koma haka,yanzu menene mafita,
Kiran wayar daya shigo wayarta ne ya katse mata tunanin da take, ganin *Titi* ke kiranta ne yasa taja tsaki Dan haka kawai taji bata San jin muryarsa,sai da ya mata misscall biyar ya hak’ura,kiran Hajja Kaltume ne ya shigo wayarta shima k’in d’agawa tayi Dan gani take duk itace silar jefata a cikin wanan halin,tunanin ta ringayi na ta tuba ta rabu dasu gabad’aya ta dawo da farinciki gidanta,ahaka Manal ta ringa sake sake,aranar taci alwashin kula da yaranta,da ganta ta shiga kitchen ta dafa wa yaranta abincin da suke so ta dawo ta zauna a Palo ta kira Yusuf awaya suka fara hira,hakan kuwa ba k’aramin farantawa Yusuf rai yayi ba,sai labari yake bata tana dariya,ahaka su Hanif suka dawo suka sameta sallama sukayi,suka durk’usa suna gaisheta,amsawa tayi tana mik’awa Hanif wayar,k’arba yayi yafara gaishe da Yusuf,ta d’auki Taufiqa ta d’orata a cinya,tana cire mata uniform,Taufiqa da rabon da taga Manal ta mata haka sakin baki tayi tana kallonta,Salem da Hanif suma ita suke kallo mamaki ya gaza b’oyuwa a fuskarsu,Dan sun saba sai Saturday Sunday take basu wanan kulawar,Manal kuwa duk tasan kallon da suke mata,wani irin zafi taji a zuciyarta tana danasanin abinda tayi,d’aya bayan d’aya suka gaisa da Yusuf,ya musu sallama yace suci abinci zai k’ara kiransu insun dawo daga islamiyya,Manal Hanif take kallo daya sunkuyar dakai yana Murza hanusa Dan jinsa yayi a takure ya saba da rashin kulawarta agaresu,Manal sauke Taufiqa tayi daga cinyarta ta ruk’o hanun Hanif tace

” Hanif shine ka kai wa Daddynku karana kace bana muku home work ko”?

Hanif d’agowa yayi da sauri yana kallonta hawaye ya hau taruwa a idonsa cewa yayi
“Kiyi hakuri Momy ba kararki nakai ba,ce mishi nayi ya baki hakuri idan laifi muka miki Dan yanzu kin daina mana home work kin daina k’ara mana karatun Qurani,”

hawaye masu zafine suka zubowa Manal tace “ba laifi kuka min ba Hanif bana jin dadi ne amma insha Allahu daga yau zan ringa muku Home work d’inku ina k’ara muku karatun Qurani”

Tsalle suka fara yi har da taufiqa ta hau cewa “Momy yanzu ke zaki ringa shiryani,kina min wanka inzan tafi makaranta, ba Aunty Hindatu ba?” Manal gyad’a mata kai tayi tana goge hawayen daya zubo mata,tsalle taufiqa taringa yi tana murna,tausayinsu ya rufeta tana ganin marayun da ta mayar dasu k’arfi da yaji,da kanta ta zuba musu abincin,taringa bawa Taufiqa a baki,sai murna suke suna bata labarin yanda suke fad’uwa a home work,ana zanesu Dan Hindatu ba iyawa tayi ba,tausayinsu ne ya k’ara rufeta,tace musu ita dakanta yanzu zata ringa koya musu,baza a k’ara zanesu ba,bayan sun gama cin abinci Quraninsu ,suka d’auko Dan ta k’ara musu,Dan kwana biyu ana jibgarsu wajen tilawa,kunya ne ya rufeta da ta tuna rabonta da karatun Qurani,d’aurewa tayi tace su karanto inda suke,d’aya bayan d’aya ta k’ara musu,sai da ta tabbatar sun iya tace suje su shirya su tafi islamiyyar,aranar Manal k’in hawa watsapp tayi Dan ta sha alwashin tadaina(anya kuwa muje zuwa)
[10/14, 6:56 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN*
*GROUP*

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short novel based on true life story*

*WANAN SHAFIN NAKI NE KE KADAI SAFIYYA ABDULLAHI MUSA HUGUMA WRITER D’AYA TAMKAR DUBU INA MUTAK’AR JINJINA MIKI A WANAN NOVEL D’IN NAKI ABADAN KINA MUTUK’AR K’OK’ARI WAJEN FADAKAR DA MU,GA HADISAI DA KIKE RUBUTA MANA A KOWANE SHAFIN NOVEL D’INKI,I WISH KOWACE WRITER ZATA YI KOYI DAKE ALLAH YA K’ARA BASIRA DA ZAKIN HANNU*???????????????

 

 

 

 

 

*TUNATARWA*

 

*INA MAMAKIN WRITERS DA BASA SAN AYI MUSU GYARA IDAN SUNYI BA DAI DAI BA YANZU ABUBUWA SUN FARA ZAMA WORST,NA WANAN BATSA DA AKEYI A NOVEL,ALAL HAKIKA ITA SADNAF MAI JAWABIN,ZAKU IYA CEWA ITAMA BATSA TAKE YI A NOVEL D’INTA KO D’AYA NA YARDA A BAYA NAYI A NOVEL DINA NA FARKO AMMA SHIMA BAI KAZANTA BA HAKA DAN DUK WANDA YA KARANTA ZAI GA BANYI BATSAR DA WASU WRITERS D’IN KE YI YANZU BA,TUNDA GA NOVEL DINA NA FARKO DA AKA YI KORAFIN NAYI BATSA WASU SUKA BAN SHAWARA WASU SUKA ZAGENI,TUNDA GA LOKACIN NA DAU GYARA NA DAUKI SHAWARAR DA AKA BANI WLH KU KARANTA SAURAN LITTATAFAI NA BAYAN LALATA BABU WANDA NA K’ARA SA IRIN ABINDA NASA A NOVEL DINA NA FARKO,SABIDA MAI KAUNARKA SHI ZAI FAD’A MAKA GASKIYA,AGASKIYA WASU WRITERS DIN NA JANYOWA DUKA WRITERS ZAGI HAR DA SU ALLAH YA ISA DAN ALLAH MU GYARA KAR GARIN MU BURGE MUYI FANS MU KAI KANMU HALAKA,SANAN INASO NAYI AMFANI DA WANAN DAMAR NA FAD’AWA DUK WACCE TASAN TANA GRP DINA BAN YARDA TA K’ARA TURO NOVEL DAKE K’UNSHE DA BATSA TATURAMIN GRP DINA IN KIKA YI HAKA ZAKI JIKI AWAJE GASKIYA,SANAN MASU YI D’IN INA BAMU SHAWARA DAKU DAINA TAMKAR YANDA NA DAINA DAN DANA DAINA D’IN MA NAFI SAMUN FANS,KARKI YI TUNANIN IN KIKA DAINA ZA ADAINA KARANTA LITTAFINKI,BAN AMBACI SUNA BA SHI YASA NAYI MISALI DA KAINA ALLAH YASA MU GYARA AMEEN*

 

Page 20_25

 

Su Hanif na dawo wa daga islamiyya ta shiryasu suka nufi gidansu,sai da ta tsaya awani Super market ta yiwa Mahaifiyarta siyayya,kafin su k’arasa gidansu,a tsakar gida suka tadda Mallama Rabi tana zaune da ‘yayen Manal Abdullahi da Abduljabbar sallamar da sukayi suka amsa,su Hanif suka nufi wajenta da gudu ita kuma ta ringa musu oyoyo,murmushi Manal tayi data ga yanda Mahaifiyarta ke rawa tana daga zaune Wai duk murnar ganin su Hanif,duk’awa tayi tana gaishe su adai adai lokacin da take ajiye ledojin hanunta,yayanta Abduljabbar ne ya amsa adai dai lokacin da yake d’aga Taufiqa yana d’orata akan cinyarsa,zama tayi a gefen tabarma Mallama Rabi tace

 

“Manal kuna lafiya ya gidan”?

“lafiya lau Umma mun sameki lafiya”?

” Lafiya lau sai yau kika ga daman kawo min jikokin nawa ina ta kewarsu yanzu haka ma zancenki muke yi kika shigo,ina tambayarsu Abdullahi ko kuna waya”

 

Murmushin jin dadi Manal tayi Dan tasan Mahaifiyarta na masifar ji da ita duk da ba ita kadai bace mace a gidansu,amma tafi kaunarta Dan ana cewa a yaranka dole zaka ji kafi San wani,cikin su goma mahaifiyarta tafi sonta,

 

Murmushi tayi tace “bama waya dasu,muna dai had’uwa a watsapp,tunda ta shigo Abdullahi yayanta bai d’ago ya kalleta ba Dan miskili ne sosai,jin abinda tace ne yasa ya d’ago yace

” ke da wa kuke had’uwa a watsapp,nan naji su Ummi na complain akan kin daina magana a grp d’in *zuria d’aya*ko magana aka miki ta PC bakya kula mutane gaki kuma dare dare ana ganinki online”

,sunkuyar dakai Manal tayi dan rabonta da grp family d’insu har ta manta,inta hau watsapp grp d’in *MANYAN MATA HARK’A ZALLA* kawai take bud’ewa,maganar Mallama Rabi ne ya katse mata tunanin da take

“Aa manal Wai dagaske ne ba kya kula mutane,ahaka zakuyi zumuncin,ni inbada ma tab’arb’arewar zamani yanzu ba asan darajar zumunci ba,arasa at a ina zaayi zumunci sai ta waya ta wayar ma durup yake ko me” dariya suka kyalkyale dashi Dan sun San group take nufi,Abdullahi da Abdul jabar mik’ewa suka yi,suka yi waje Dan sun fara jiyo kiraye kirayen sallahr magriba,

Mallama Rabi juyowa tayi ta cewa Manal “ya babansu Hanif d’in dafatan dai shi kuna waya ”

 

Kiran waya da ya shigo ne ya sa bata bawa Mallma Rabi ansa ba tayi sauri ta d’aga wayar Dan Yusuf ke kiranta

 

 

Gaisawa suka yi da ita, ya tambayeta ko taje gidan nasu, tace mishin eee gata ma ga Ummanta,ce mata yayi ta bata wayar ya gaisheta,wayar ta mik’awa Mallama Rabi ta k’arba suka fara gaisawa,atakaice sai wajen 9 suka baro gidansu,Dan hira suka ringayi da mahaifiyarta sosai kamar karsu rabu da tazo tafiya ta bata dubu ashirin.

 

 

Suna zuwa gida tace wa su Hanif du d’ebo home work d’insu tayi musu Dan sun Riga da sun ci abinci a gidansu,d’aya bayan d’aya ta ringa koya musu,Taufiqa ta fara yiwa nan da nan ta bingire barci yayi awon gaba da ita, Hanif shine na k’arshe da take yiwa,kiran Hajja Kaltumen ya shigo wayarta,tsaki tayi ta cigaba da abinda take yi,sai da ta mata misscall biyar ,bata d’aga ba messages ne yafara shigowa wayarta bata dai duba ba har ta gama yiwa Hanif tace su tafi d’aki shi da Salem suyi alwala su kwanta yanzu zata zo in ta kwantar da Taufiqa,a takaice sai da ta gama duk abinda take yi,ta kwanta ta kira Yusuf awaya, lokacin k’arfe goma saura na dare,basu wani Dad’e suna hira ba yace mata barci yake ji zai kirata da asuba in ya tashi da haka suka yi sallama har zata ajiye wayar idonta ya sauka akan message d’in dake ta blinking a sama,message box ta shiga tafara karantawa,Titi ne ya turo mata texes sunfi goma na ban hakuri in laifi yayi mata da kalmomin soyayya masu sanyaya zuciya,inda Hajja Kaltumen itama ta turo mata Tex na lafiya take kuwa taji ta shiru yau bata hau watsapp ba,tayi missing abubuwa daya wa fa,su maman junior nata tambayarta, maman junior itama a grp d’in take in kana Neman shaidaniya ka sameta an gama,Dan tama fi Hajja Kaltumen turo videos d’in Batsa Dan ita har ta yanda tayi sex d’in zuwa take ta bada labari a Grp,Manal kunna data tayi ta hau watsapp da zumar ta musu sallama ta kuma yi musu nasiha tace ta tuba Dan gaskiya wanan abinda suke yi,ba k’aramin barazanar yake da aurenta da ibadanta ba,sai da ta samu minti goma sha Biyar da kuna data,messages na ta shigowa banda Wanda aka mata a private,numbers daban daban taga sun mata magana duk sai da ta fara bud’ewa ta karanta members d’in *Manyan mata Hark’a zalla ne* suke ta cigiyarta Dan akwai su da wanan had’in kan na insu jika shiru suyi ta nemanka,shi yasa take k’ara San grp d’in,messages d’in titi da Hajja Kaltumen kuwa yafi yawa ,titi kuwa harda su videon kuka na yayi missing d’inta jikinta ne yabi yayi sanyi,ta rasa kuzari Dan zuciyarta har ta rabu gida biyu,na tunanin hukuncin da takeso ta yanke Dan ta dawo da farinciki gidanta,bud’e grp d’in tayi wajen message dubu dasu videos ahaka ta fara karanta messages d’insu videos d’in na downloading Dan wayarta a auto downlaload yake tuni ta fara jin wani yanayi a tatare da ita,hirarsu tafara jefata awani yanayi,bud’e videos d’in tayi ta fara kallo cikin Dan kalilan lokaci ta koma gidan jiya hankalinta in yayi dubu ya tashi,Dan videon da suka tura group ya fi na koyaushe d’aga mata hankali,juye juye ta fara yi Dan hankalinta yakai kololuwa wurin tashi, dialing Number Yusuf tayi Dan watak’ila intaji muryarsa taji sa’ida jin wayarsa akashe ne yasa tayi dialing Number Titi Dan ta tuna irin nutsuwar da ta samu dashi,tuni shaidan ya fara k’ada mata ganga, jin wayarsa na ringing ne yasa ta sauke ajiyar zuciya,titi da dama kiris yake jira,yana ganin kiranta ya d’aga ya fara mata shagwaba yana Abu kamar kuka yake,tuni taji wani kasala ya rufeta Dan muryarsa ya k’ara d’aga mata hankali,kasa magana tayi Dan ayanayin da take bazata iya magana ba,titi karuwa kuwa hakan da yagani ne yasa ya d’age ya cigaba da d’aga mata hankali,akarshe yace su had’u a watsapp,tana hawa suka fara sx chat,Wanan Karin abun ya girmama har da turawa juna nude pictures manal ta Riga tayi nisa bata jin kira duk abinda yace tayi yi kawai take yi,hotunan tsiraicinta ta ringa tura masa banda fuskarta,shima shegen haka ya ringa turo mata,bai barta ba sai da ya tabbatar ta samu nutsuwa da haukan da suke tunanin shi yake gamsar dasu Dan hauka zance kamar dai jiyan wajen hud’u suka yi sallama barci mai nauyi yayi awon gaba da ita.

 

Motsin su Hanif ne ya tasheta daga nanauyan barcin da ya d’auketa duro wa tayi daga kan gadon,ta nufi Palo aguje,a Palo ta tarar da Hindatu tana shiryasu,Taufiqa na tsaye da uniform d’inta a hannu Dan ta dage Hindatu bazata sa mata ba sai dai Momy ta sama ta,gaisheta suka fara yi,ta amsa tana k’arbar Uniform d’in daga hanun Taufiqa,sa mata Uniform d’in tayi,Hindatu ta nufi kitchen ta dauko flask din shayi da chips din data soya tazo ta zuzzuba musu,ta d’auko lunch box d’insu daga kitchen tazo ta ajiye,manal ganin sun fara cin abincin ne yasa tacewa Hindatu ta kai su school in sun gama cin abincin,to tace mata,ta kalli su Hanif tace mai zata dafa Musu Kafin su dawo,Taufiqa ce tayi saurin cewa cous cous,Saleem yace shi dai fried rice,murmushi tayi tace duk zata dafa musu suyi karatu da kyau,Hindatu tayiwa magana tace mata tazo ta k’arba musu choclate,Hindatu na barin d’akin ta shiga band’aki tayi wankan tsarki tayi alwala ta tayar da sallah,tana sallama ta ta mik’e Dan tunda ta tayar da sallah,kira ke ta shigowa wayar ta kuma San Yusuf ke kiranta,sai da ta fara kallon agogon d’akin Kafin ta d’aga,k’arfe 7:30 lokacin,

Tana d’aga wayar yace “Madam ina kuma kika ajiye wayar ake ta kiranki baki d’auka ba”?

“ina can palo ina shirya su Hanif shi yasa bansan ka kira ba”

Hira suka cigaba da yi, sai da suka kwashi awa d’aya suna hira Kafin ya mata sallama,tana ajiye wayar kiran titi ya shigo wayar,lumshe idonta tayi Kafin ta d’aga Dan taji dadin yanda yasa ma mata nutsuwa jiya,kamar da jiya,hirar banza suka ringa yi Wanda hakan yaringa yiwa manal dadi,Dan sai zuciyarta zata rayya mata fa abinda take yi haramun ne,sai wata zuciyar ta k’awata mata dadi da nutsuwar da take ji.

 

Ahaka Manal ta jefa kanta a masifa bata ma jin ita matar aurece ballantana ya kai ta ga tunanin nauyin zunubin da take aikatawa amatsayinta na matar aure,abinda ta canza ta kuma gyara shine ita take yiwa yara home work, Yusuf kuwa ta kan tura mishi tex message ta watsapp,ko tayi squeezing time ta kira shi,yanda bazai k’ara tunanin wani Abu ba,shek’a ayarta kawai take da Titi ta waya da chatting,sai su raba dare suna waya, hotuna kuwa kullum da style d’in da suke wa juna,Idan Ana gobe Yusuf zai dawo clearing komai na wayarta take yi,tayi mutting groups,idan kuwa ya dawo tayi ta bashi kulawa kamar ta had’iyeshi nan kuwa Allah Allah take Monday tayi ya koma Dan tama fi samun nutsuwa da titi akan mijin aurenta na sunna wa’iyyazubullahi.

 

Sai da Manal ta samu wata biyar a cikin irin wanan masifar inda shak”uwar da suka yi da Titi ya wuce tunanin mutum Dan kud’in da take kashe masa ba kadan bane,kati kuwa kullum sai ta tura mishi, duk sati sai ta tura mishi dubu goma,yan kudad’enta awajen titi yake karewa,acikin wanan halin Ton G ya matsa mata yace yana so su had’u face to face bai kamata ace a iya waya zasu ringa biyawa junansu bukata ba,Dan shi mafarkinsa da burinsa a rayuwa bai wuce yaganta azahiri,ya sadu da ita,Dan yasan a fili, sai abun yafi haka,Manal tunda ya bijiro mata da zancen yanaso yazo su had’u ta Dan fara jin tsoro,dan ita agaskiya duk abinda take yi a iya waya takeso su tsaya baza ta iya aikata zina da aurenta ba,duk da babu banbanci kamar zinar ma suke yi,amma ba kamar a zahiri ba,hanya hanya ta fara mishi,shi kuwa ton g ya sako ta agaba ya matsa mata yace ko dai bata sanshi ne shi yasa take haka.

 

Watarana daddare bayan sun gama watsewar da suka saba yi awaya tana daga kwance tana sauke ajiyar zuciya,Ton G ya fashe mata da kuka, hankali a tashe ta fara tambayarsa mai yasa yake kuka,cikin kuka yafara ce mata in bai had’u da ita asatinan ba zai iya rasa ransa Dan shi kadai yasan mai yake ji akanta,kalamai ya ringa mata yana kashe mata jiki da dadin baki,Manal kuwa ganin ya dage yana kuka ne yasa tace to ya kwantar da hankalinsa zata yi tunani zuwa gobe zata gaya mishi yanda za ayi,da haka suka yi sallama , Manal ta dafe kanta Dan har ga Allah tasan fa abinda take yi haramun ne,amma me shaidan ya Riga ya sata agaba,ya za’ayi abinda bata tab’a yi ba tana buduruwa tazo tayi a lokacin da take da aure,da yaranta,ya yaranta zasuyi if they get to find out what she is doing,tayiwa mijinta adalci kuwa?Yusuf bashida buduruwa tasani,bazai tab’a cin amanarta ba,Rabin abinda take yi tasan Yusuf bazai tab’a yin hakan ba,to meyesa ita ta biyewa San zuciyarta take cin amanar mijinta,take cin amanar yayanta,?

Readers Ku tayata bata amsa nima na tafi tunani???
[10/14, 6:56 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN* *GROUP*

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short novel based on true life story*

*This page is all*
*Yours the great,talented,famous and fantabulous writer Zuwairat Ummu maryam keep d fire burning may the sky be your limit dear more greece to our shining elbow*?❤????

 

Page 25_30

 

A ranar Manal kwana tayi bata yi barci ba,Dan bata tunanin zata iya aikata zina da aurenta.

 

Sai da tayi wanka tayi sallah barci yayi awon gaba da ita, ba ita ta tashi ba sai goma na safe,Palo ta fito sai da ta tabbatar da hindatu ta gama komai ta koma ciki,wayarta ta d’auko ta ga Miss call guda goma shidda na titi hud’u na Yusuf,number Yusuf ta fara kira,yana d’agawa yace zai kirata yana wani Abu,yana kashewa tafara k’ok’arin kiran Titi Dan har ta saba suna gama waya da Yusuf sai ta kirashi,da sauri ta katse wayar da ta tuna yanda suka yi dashi jiya daddare akan zata gaya mishi yanda zaayi ayau,kiran waya daya shigo ne ya katse mata tunanin da take,Tit ne dai yake kiranta kasa d’aga wayar tayi Dan bata san mai zata ce masa ba dan har ga Allah bazata iya zina da aurenta da yayanta ba,ganin kiran ya k’ara shigowa ne yasa ta d’aure ta d’aga “haba hot milk mai yasa kike min haka ko dai kin daina sona ne” titi yace a shagwab’e,lumshe ido Manal tayi Dan indai Titi zai mata wanan shagwab’ar to ya gama tafiya da imaninta,Titi karuwa jin da yayi manal tayi shiru ne yasa yace ” Hot Milk kin yi shiru,ni nasan bakya sona jiya banyi barci ba dan ina fargabar amsar da zaki bani,Hot milk pls ki amince nazo kano naganki mu jiyar da junanmu dadi a zahiri,I promise you sai kinfi ni jin dadin had’uwarmu Dan wlh dak’yar in baki rabu da mijinki akaina ba,Dan daga ranar da muka had’u dake azahiri wlh kallon mace zaki koma yiwa Mijinki”

 

Tunda ya fara magana titi tafara hararo irin dadin da take ji in suna iskancinsu ta waya ina ga sun had’u a zahiri,Titi bai yi karya ba Dan tasan indai suka had’u batasan wane irin dadi kuma zata ji ba,bud’e baki tayi da zumar tayi magana,hirar da suka yi da Yusuf ya fad’o mata gabanta ya yanke ya fad’i

Kwanaki da Yusuf ya dawo bayan sun gama farantawa junansu rai,tana kwance akan k’irjinsa Dan wani sa’in sukan raba dare suna hira kawai,tsaki yayi ta d’ago tana kallonsa tace mishi Lafiya yake tsaki,girgiza kai yayi ya cije lebb’enshi alamar abinda yake San fad’in na k’ona mishi rai,ganin ya mik’e ya zauna ne yasa tasan maganar ba k’arama bace hannayenta ya rik’e yana kallonta take ita kuwa gabanta ya hau fad’uwa Dan ta d’auka ko wani Abu ya gani a wayarta,magana ya fara yi cikin tsananin takaici take idonsa ya chanja kala zuwa ja cewa yayi

“Manal kinsan yau abinda yasa kika ga banida kuzari,wlh badan kar na k’wareki ba da bazan iya tab’uka komai ba,wani abune ya tsaya min arai Manal tun shekaran jiya abun ya kasa barin raina,”

 

Manal itama cikin tsananin damuwa da fad’uwar gaba tace “Daddyn Hanif mai yake damunka haka? mai kasa aranka ka kasa mantawa?

 

“Manal wlh wani tashin hankali na gani shekaranjiya matar oganmu nagani ta fito daga hotel d’in da naje siyan abinci,yaron da ta ruk’o hanunsa wlh ahaife zata haife shi,Manal ban yarda da abinda Nagani ba sai Dana mari kaina na murza idona dan in gaskata abinda nagani,Manal sabida tashin hankalin Dana shiga wlh sai dana je gurin receptionist na bata kud’i na roketa ta fad’a min mai matan nan tazo yi a hotel ita da yaron dana ga sun fita yanzu,Manal wlh amsar da receptionist d’in ta bani sai da numfashi na ya d’auke na wucin gadi,wai Ashe shekarar ta biyu kenan tana zuwa hotel d’in ita da yaron,wani sa’in su kwana wani Sa’in su tafi,

 

Manal hankalina ya tashi tausayin oga musa ya rufeni yana can yana nemawa matar nan kud’i ita da yayanta,ita ta nan ta na cin amanarsa,Manal ya zanyi idan ni mata ta tayiwa haka,Manal Oga Musa karki so kiga yanda yake rawar jiki jummaa tayi ya tafi gida,wlh tun ran alhamis zaki ga ya fara siye siye Wanda zai kai gida,har tsokanarsa na tab’a yi nace duk da ya tsufa yana rawar jiki zai tafi gida, Manal murmushi yayi yace min idan bai yi wa iyalinsa ba wa zai yiwa,bashi da sama dasu, Dan su yake nema,sune farincikinsa,Manal washegari Dana je office naga suna waya da ita wlh sai da hawaye ya zubo min Dan bai San mai matarsa take aikatawa ba,mai yasa zata masa wanan cin amanar mai ya rageta dashi,idan sha’awa ne da ita mai yasa bata nemi ya saketa ba sai dai ta ringa cin amanarsa,Manal idan ni mace tayi wa haka zan iya had’iyar zuciya na mutu”

,Manal tunda yafara magana jikinta ke rawa duk sanyin Ac sai da ta jike da gumi,ganin Yusuf na magana kamar ba a hayyacinsa yake ba yasa ta janyo shi ta rungume shi tana ” daddyn Hanif ka kwantar da hankalinka ka daina hara rowa da matarka ce tayi ma haka ya zakayi Dan matarka ma bazata tab’a yi maka haka ba” d’agota yayi da sauri yana girgiza kai yace “Manal nasan bazaki tab’a min haka ba,ko a mafarki bazaki tab’a cin amanata ba,na yarda dake koda wani ne yazo ya fad’amin bazan tab’a yarda dashi ba,abinda yasa kika ji ina cewa da matata ce ya zanyi shine,ina sa kaina a amatsayinsa ne dani aka yiwa haka ya zanyi”

Manal da jikinta tsabar rawa da fad’uwar gaba Dan gani take kamar asirinta na hanyar tonuwa d’aurewa tayi tace Daddyn Yusuf yanzu idan matarka kace misali tayi maka hakan ya zakayi”?

Runtse idonsa yayi da k’arfi ya damko kafad’unta yace ” wlh kasheta zanyi,in ban kasheta ba zan nakasa ta,in ban nakasata ba,zan mata mugun dukan,idan ban mata mugun duka ba wlh tallahi sai na k’ona gabanta inkuma saketa,kuma har duniya ta nad’e ina tsine mata,” da ace ana ganin zuciya da Yusuf yaga yanda zuciyar Manal ke lugude,da ya kasa kunne da ya ji yanda cikinta ke hautsinewa,da ya k’ura mata ido da ya hango tsantsar tashin hankali a idonta,aranar barci bai ga idonta ba Dan tana tunanin da Yusuf ya San mai take aikata wa ya zata yi,a tsorace take matuka,Dan idan Yusuf zai iya shiga wanan tashin hankalin akan wata taci amanar mijinta,ina ga ace ita ya kama tana cin amanarsa,abun ta sa aranta har ya gama weekends d’insa aranar Monday da zai koma da safe ya zaunar da ita ya rik’e hanunta yace “Manal ki kwantar da hankalinki ki cire abunan a ranki nasan dole ki damu Dan kinsan matsayin matar auren da take aikata zina da aurenta,amma ba komai Oga Yusuf bashi da hakkinsa wataran sai asirinta ya tonu insha Allah”

Manal hawaye kawai take sharewa Dan ita tasan halin da take ciki tinda ga lokacin da ya bata labari,ajiyar zuciya ya sauke ya d’ago fuskarta ya share mata hawaye ya kira sunanta cikin sanyin murya”Manal Dan Allah in tambayeki karki b’oye min ko kiji kunyata Dan Allah,Manal shin in bana nan kina jin sha’awa?”

Shiru Manal tayi tana kallonsa Dan bata San mai zata ce mishi ba,
Ganin tana kallonshi ne yasa ya mik’ar da ita ya zaunar da ita akan cinyarsa yace “Manal Dan Allah ki fad’amin Dan bana so na ringa cutarki,kina hakuri,idan kina sha’awa nasan abinda zan yi,Dan ni nasan Oga musa watakila baya gamsar da matarsa yanda ya kamata shi yasa take cin amanarsa

Girgiza kai tayi da sauri tace mishi bata sha’awa har sai ya dawo,ba rok’onta ya k’ara yi da ta fad’a masa gaskiya tace mishi ba tayi har sai ya dawo,ahaka ya musu sallama ya tafi,Manal kuwa jikinta sai da yayi sanyi, in ta rufe ido,Yusuf kawai take gani lokacin da ya shiga tashin hankali akan wata ta ci amanar mijinta.

 

Sai da Manal tayi sati bata kula Titi ba Dan ta sha alwashin ta tuba ta daina tun kafin asirinta ya tonu,amma dayake Hajja Kaltume shu’uma ce ita da titi sai da suka San yanda suka yi suka kuma maidata ruwa.

 

Ton g shirun da yaji ne yasa yace “yana ji kinyi shiru”

Da sauri Manal ta fara girgiza kai tana ” kayi hakuri bazan iya aikata zina da aurena ba,wanan ma abunda muke yin bansan mai yasa nake biyewa San zuciyata ba,bazan iya cin amanar mijina ba pls let cut this relationship, tsoron Allah ya shigeni,mu tuba mu daina,Wanda yake da aure Allah in ya aikata zina jifansa zaayi tayi har ya mutu,”

Ton g lashe lebb’e yayi yace inkin San wani ai baki San wani ba Allah sai na d’ana,

Kwantar da murya yayi zai fara tsarata tayi sauri ta kashe wayar, Dan har ga Allah so take ta watsar da kazamiyar rayuwanan tun kafin asirinta ya tonu Yusuf yasan mai take yi,Dan ya masifar yarda da ita, ko kiranta aka yi awaya baya gigin d’agawa ballantana akai ga ya hau mata bincike awaya,ansha turo mata texes wayarta na hanunsa bai tab’a bud’ewa ba.

Ton G ba irin Kiran da bai yiwa Manal ba amma Sam tak’i d’agawa,haka ma Hajja kaltume ke zuba mata kira amma bata d’auka ba Dan indai ta d’auka tasan zasu maidata ruwane.

Hajja kaltume ashar ta dura da ta ji abinda Ton g yace mata cewa tayi” Tj ai bata isa ba wlh sai ka d’ana ai ni burina arayuwa inga na samu partner in crime,partner ma mai wa’azi inta San wata tabbas bata San wata ba bari na gaya maka abinda zaka yi,nidai banjiyo abinda take ce mishi ba Dan k’asa tayi da murya,murmushi Ton g yayi yace shi yasa kike burgeni hajiya kina da kai hakan za’ayi.

 

A daren ranar ton g kiran Manal kawai yake,da Manal taga ba hak’ura zai yi da kiranta ba d’agawa tayi a fusace zata masa masifa ya kwantar da murya yafara magana “Manal tunda kika min nasiha jikina yayi sanyi nima na tuba na daina”,washe baki manal tayi tace yauwa ko kai fa ,alfarma d’aya nake nema agurinki Manal”

“Ina jinka”

Dan Allah zanzo kano mu gaisa kawai,ba wani Abu ne zai kawo ni ba wlh kawai so nake na ganki a zahiri,”

“Aa tijjani ni banasan naganka Dan Allah kabarni haka na rik’e aurena ka manta da ka tab’a magana dani, Dan Allah Dan banga amfanin had’uwarmu ba,

Tuni logic d’in da Hajje kaltume ta koya masa ya fad’o mata kuka ya fara yi yana tsarata da wlh ya tuba badan suyi wani abun yake San ganinta ba,tsarata kawai yake,Abunka da mace kwakwalwar kifi gareta tuni ta tsaru ta d’auka iya gaisawar zasu yi tace mishi ta amince yazo su gaisa amma ya sani daga waje zai tsaya ta lek’o su gaisa,ce mata yayi ya yarda da haka suka yi sallama yace mata gobe zai d’auko hanya tunda ran laraba ne kafin mijinta ya dawo.

 

*ABUJA*

Yusuf ne a zaune ya had’a kai da gwiwa bai dad’e da waya da Manal ba,k’arfe takwas na safe lokacin,haka kawai yaji yana sha’awar tafiya kano yaga su Manal Dan jiya kawai yayi tunanin ya kamata ya ringa zuwa ganinsu akai akai,ba sai Friday Saturday Sunday ba,Dan gani yake ma Manal al kunya take mishi data ce mishi bata sha’awa in baya nan gwara ya ringa Dan zuwa in ya samu sarari,ganin bashida wasu ayyuka aranar ne yasa ya fara shiryawa dan tafiya kano,har ya d’auko waya zai kira Manal ya fasa Dan so yake kawai yayi suprising d’inta,yana fitowa ya nufi wajen motarsa ya tayar ya d’au hanyar kano.

 

*Ton G*

K’arfe goma ya shirya ya taho kano shima suna ta waya da Manal,Dan ita har ga Allah ta cire shi aranta Dan ya dage sai ya ganta ne da babu abinda zai k’ara had’ata dashi.

 

*IDAN BAKA DA HAKKIN MUTUM*

*RANA DUBU TA BARAWO RANA D’AYA TAK TA MAI KAYA*

 

Wuraren k’arfe d’aya na rana Yusuf ya iso kano,ad’an nesa da gidan yayi parking yashiga cikin gidan,Hindatu ya samu a Palo ita kadai,hannu ya aza a lebb’enshi alamar kar tayi magana,maida gaisuwarta tayi,tana kallonsa ce mata yayi yana k’asa da murya ina “Momyn Hanif”? Hindatu ce mishi tayi ta tafi ta d’auko taufiqa daga makaranta Dan 12:30 aka tashinsu,Dan tun jiya ta shirya komawa irin rayuwar da take yi ada a gidanta,ta hanyar kula da yaranta da kanta babu yanda Hindatu bata yi ba akan tabari ta d’auko ta Manal tak’i,

Murmushin jin dadi Yusuf yayi Dan yaji dadi da bata nan zai ji dadin suprising d’inta,cewa hindatu yayi karta sake tace mata ya dawo,ya nufi d’akinta rage kayan jikinsa yayi, Dan ya gaji,ya kwanta akan gado yana murmushi shi kad’ai Dan ya hango irin tsallen murnar da Manal zata yi inta ganshi,wayarta dake side bed yana chargy ne yafara ringing, bai ko motsa ba yace ” Ashe ma barin wayarta tayi a gida,ganin ana kira babu kak’autawa ne yasa ya d’aga wayar, ji yayi ance “hot milk ina hanya nakusa k’arasowa pls send me the address” dif yaji an kashe wayar,wayar subucewa yayi daga hanunsa kirjinsa yayi wani irin bugawa,jiki na rawa ya d’auki wayar ya duba yaga titi ne ya kira,message ne ya k’ara shigowa wayarta,bud’ewa yayi yaga titi ne ya turo mata tex *Dan Allah ki turo min address d’in ayau nakeso na koma na kusa fa Dan na ma wuce ‘yan kura*

Yusuf ji yayi kamar da guduma ake buga masa kai,k’irjinsa kuwa kamar mutane sabain ne suke caka masa wuka, ahankali yafara bin messages d’in wayar yana karantawa sai da yagama Dana inbox ya shiga sent item shima reply d’in da Manal tayi wa titi rututu yagani,watsapp d’inta ya bud’e dan yaga message d’in da Titi yace su had’u a watsapp ya sumar da ita,charting d’insu yafara karantawa,da videos d’in da suke turawa juna,hotunan da Manal take d’auka na k’irjinta da kasanta ta turawa Titi ya ringa gani,numfashin Yusuf ne yafara sama da sauri da sauri,bugun k’irjinsa ya k’aru sakin wayar yayi ya dafe kansa dake barazanar tsagewa ya k’urawa hoton cinyar manal ido.

 

Manal suna shigowa gida haka kawai taji gabanta yayi wani irin fad’uwa, addua tayi a zuciyarta,gabanta ya k’ara fad’uwa da ta tuna Ton G yace mata zai zo,haka kawai jikinta ke gaya mata watak’ila ba ita gaisawar zasu yi ba,so yake ya yaudareta,d’akinta ta nufa dasauri Dan ta cire sim d’inta sabida in ya kira kar ya sameta,tana tura k’ofar suka had’a ido da Yusuf da ya koma mata tamkar zaki,da sauri ta kalli gabansa taga wayarta a yashe akasa,Zubewa tayi akasa ta d’ora hannu aka Dan sam kamar an k’wada mata sandar mantuwa bata goge komai awayarta ba.
[10/14, 6:56 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN* *GROUP*

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short novel based on true life story*

 

 

*Wanan shafin naki ne ke kadai kawata kanwata ta kaina Salma b,I love you so very much from the bottom of my hrt ,may Allah shower his blessing upon you,you are indeed more than a friend love you*❤❤❤❤❤❤❤❤❤

 

Page 30- 35

 

Cikinta wani irin murd’awa ya ringa yi,jikinta in banda rawa babu abinda yake yi,Yusuf zuba mata ido kawai yayi yana kallonta kamar mutum mutumi,idonsa jajazur kamar babu digon fari a idansa,sai da ya dau tsawon minti biyar yana kallonta,Manal kuwa take ta tuna abinda yace mata,”wlh idan mata ta ce taci amanata sai na kasheta,
idan ban kasheta ba sai na nakasa ta,

idan ban nakasata ba sai na mata mugun duka,

Idan ban mata mugun duka ba wlh tallahi sai na k’ona gabanta na kuma saketa ,

Har duniya ta nad’e ina tsine mata,

Kuka ta fashe dashi Dan tana ta shiga uku ta lalace Dan tasan acikin irin hukuncin da Yusuf ya zayyano zai yiwa matarsa in ita ta ci amanarsa tasan dole yayi mata d’aya ita kowane hukunci yayi mata kar ya saketa,Yusuf kallonta kawai yake bakinsa sai rawa yake kowace jijjiya ta jikinsa a tashe fuskarsa tayi jajjawur,Manal had’e Hannayenta tayi alamar rok’o tace “Daddyn Hanif ka yimin kowace irin hukunci Dan Allah karka sakeni,wlh sharrin shaidan ne ban tab’a aikata zina da aurenka akaina ba,Dan Allah Daddyn Hanif kayi min kowane hukunci karka sakeni karka rabani da ‘yayana” maganar da take ne ya mak’ale afatar bakinta sakamakon wani irin mari da Yusuf yayiwa kansa ya buga kansa a bango take kansa yafara jini,wani irin rawa bakinsa ya ringa yi ya nuna Manal da yatsa yace cikin karaji,

 

“Manal ki tasheni daga mugun mafarkin danake,

Manal kizo ki taimakeni kice min mafarki nake yi Manal d’ita bazata tab’a cin amanata ba

“Manal d’ita mai tsoron Allah ce bazata tab’a min haka ba

” Manal ki taso kice min wanan hotunan da nake gani ba naki bane,Manal ki karyata idanuna ba hoton sirrina naga kin turawa wani ba Manallllll taso nace kafin in samu tab’in hankali,

Yusuf yace yana bubuga kansa

Zuwa wanan lokacin Manal ta saki fitsari a zaune Dan tunda take bata tab’a ganin Yusuf awanan halin ba ayanda take ganinsa yanzu kamar ba a hayyacinsa yake ba,tashin hankalintan bai wuce kansa dake ta zubar da jini ba,kuma ahaka ya cigaba da bubuga kansa,wani irin kuka ta fashe dashi,tana “Daddyn Hanif kayi hakuri ka yafemin ? S?N?DIN Group na shiga wanan tashin hankalin wallahi ba halina bane,”

Cak Yusuf ya tsayar da buga kansa da yake ya juyo yana kallonta,hanjin cikin Manal ne yayi wani irin Hautsinawa Dan Yusuf hancinsa har jini yake,Yusuf wani irin durowa yayi ya nufi inda take,Manal tsabar tsorata da tayi zubewa tayi akasa a sume,Yusuf da idonsa ya Riga ya rufe wani mugun bugu ya mata Manal ta mik’e a firgice,tana sallati,Yusuf shak’eta yayi ya had’ata da bango yafara magana yana k’ink’ina dan idan ransa ya b’aci har k’ink’ina yake,

“Manal ki min bayani abinda nagani awayarki,ki tasheni daga barcin da ya d’aukeni,Manal kimin bayani kwakwalwata ta daina aiki na kasa gaskata abinda idona ya ganemin,sirrina sirrina Manal,kike turawa wani,Manal kalmomin da baki tab’a min amatsayin mijin aurenki naga kin turawa wani,zuciyata ta kasa gaskata Manal zata iya cin amanata,manal ki tasheni daga barcin da ya d’aukeni,I know am dreaming,”Yusuf yace yana girgiza ta da k’arfi,Manal kuka ta fashe dashi tafara ” Yusuf kayi hakuri sharrin shaidan ne wlh ba halina bane”

Yusuf ja da baya yayi yana kallonta hawaye ya b’alle a fuskarsa girgiza kai ya fara yi yana “Manal mai na miki kika ci amanata?

” Manal ina can ina neman kud’i sabida ke,kina nan kina can amanata mai na rageki dashi,”?Ashe bin maza kike bansani ba,? Ashe idan bana nan maza kike kawowa gidana? Ashe bani kadai nake tarraya dake ba kina da Wanda yake tarraya dake idan bana nan?

 

Girgiza kai Manal tafara yi da sauri tana kuka,Yusuf juyawa yayi ya d’auko wayar ya shiga watsapp d’inta chatting d’in ita da titi ya k’ara bi ya karanta,ya bud’e videon data tura mishi playing yayi yafara kallo k’irjinsa kamar ya fad’o kasa,Manal kuwa runtse idonta tayi da k’arfi Dan ihun banza da ta ringa yi da sunan kuka dadi ne ya doki kunenta ji take dama kasa ta tsage ta shige,dama mafarki take yi,

 

 

Yusuf wayar sub’ucewa yayi daga hanunsa,sabida rawar da jikinsa ke yi,wajen Manal ya nufa a fusace ya rufeta da duka,Manal ihu kawai take yi,amma ina ran maza ya b’aci tuni jini ya b’alle a hancinta,ya kumbura mata baki,da naushi,Dan dukanta yake kamar namiji ya samu yake duka ball kawai yake da ita, Hindatun dake palon a zaune tunda tafara jiyo kukan Manal hankalinta ya tashi ji take kamar ta shiga d’akin,Ganin Taufiqa ta fashe da kuka tana Neman shiga d’akin ne yasa ta rukota Dan tasan duk yanda aka yi ba lafiya ba ahaka su Hanif suka zo suka samesu,Hanif ihun Momynsa da yaringa jiyowa daga d’akinta ne yasa ya nufi d’akin da gudu Salem ya rufa mishi baya,suna shiga d’akin Hanif yace “dadddy” adai dai lokacin da Yusuf ya shak’e Manal yana Neman kai ta lahira,juyowa yayi yana kallon Hanif,durk’usawa Hanif yayi yace “Daddy kayi hakuri ka daina dukan momy,” yace hawaye na zubo mishi,ahankali ya cika Manal,ya zube akasa hawaye masu zafi na zubo mishi,fad’ar abinda yake ji b’ata bakine Dan ji yake dama ya mutu,Manal kuwa yana sakinta zubewa tayi akasa tana maida numfashi,Hanif da Saleem kuka suke sosai Dan daga Manal har Yusuf d’in kuka suke jini kawai ke fita daga jikinsu Dan manal hancinta tsiyayr da jini yake sosai,Yusuf kuma kansa ke zubda jini Dan ba k’aramin gwara kansa yaringa yi da bango ba,

“Manal kin ci amanata bazan tab’a yafe miki abinda kika yimin ba,na tsaneki bazan iya zama dake ba bana San in bud’i ido naganki kin cuceni,abinda baki tab’a yimin ba kinyiwa wani namiji,

Kiran da ya shigo wayar manal ne ya katse masa maganar da yake,da sauri ya mik’e ya d’auko wayar,Manal kuwa ta gwalle ido tana kallonshi,Yusuf ganin titi ke kiranta ne yasa yayi sauri ya d’auki wayar ya Dana ya sa a handsfree, “Hot milk tun dazu na iso kano Dan Allah ki turomin address d’in ayau nake so na koma”

Kashe wayar Yusuf yayi ya kalli su Hanif dake d’urkushe suna kuka yace sufita waje,suna fita ya nufi wajen Manal da tayi suman zaune Dan tasan yau Yusuf sai ya kasheta Yusuf mik’a mata wayar yayi,yace “gashi nan ki kirashi ki mishi kwatance wlh idan kika yi magana da muryar kuka sai na kasheki,”

Manal girgiza kai tafara yi tana bashi hakuri tsawan daya d’aka mata ne yasa ta k’arbi wayar adai dai lokacin da kira ya k’ara shigowa wayar,”ki daidaita nutsuwarki karki bari ya gane kina kuka ki d’aga wayar nan wlh inkika yi anything stupid zakiyi mamakin matakin da zan d’auka akanki,” Yusuf yace yana tsareta da ido cikin rawar jiki Manal ta d’aga wayar ta daidaita nutsuwarta ta fara mishi kwatance muryarta na rawa, Dan kiris ya rage ta fashe da kuka,”

Ton g cewa yayi in the next five minute zai k’araso ya kashe wayar yana dariyar mugunta ya d’auko hodar da zai bada mata yasa a aljihunsa yana sokuwa “ai yau sai na d’ana wallahi”

Yusuf k’arbe wayar yayi daga hanunta ya mik’e ya cire rigarsa yasa wata armless da 3qtr ya zauna a gefen gado yana jiran zuwan Ton G,Manal kuwa kallonsa kawai take gabanta na fad’uwa Dan bata San mai yasa ya canja kayan jikinsa ba,aikuwa minti biyar da wayar sai ga ton g na kira,d’aga wayar yayi,Ton G yace “Hot Milk gani abakin gate” kashe wayar yayi,yayi hanyar waje, Manal ta mik’e da sauri tabi bayansa juyowa yayi ya mata wani mugun kallo yace “ooo biyoni kika yi kiga kwartan naki ki kwantar da hankalinki har d’akinki zan kawo miki shi Dan dama kuringa da kun saba hot milk iso zan mishi” Manal wani irin kuka ne ya k’wace mata data ji mai yace zata yi magana ya fice daga d’akin.

Yusuf a Palo ya Tarar da su Hanif da Hindatu sunyi cirko cirko suna ganinsa suka mik’e a tare,Hindatu ya kalla yafara mata magana,”kije waje ki shigo dawani,kice masa hajiya tace ya shigo daga ciki,kifita dasu Hanif su jiraki awaje, karki ce injini kice inji hajiya,inkin kawo shi har Palon nan ki d’auko masa lemo da ruwa,inkin kawo mishi ki zuba mishi,sai ki shiga d’akin Maman Hanif daga nan kifito kice masa tace tana zuwa,sai kifita waje ki tafi gidanku dasu Hanif anjima zan zo in d’aukesu kinji mai nace ko” dasauri Hindatu ta girgiza kanta ta rik’e hanun taufiqa suka yi waje,Yusuf ya koma d’akin Manal yana jifanta da mugun kallon tsana sai kuka take yi.

 

Ton G yana tsaye abakin gate sai karewa gidan kallo yake,Hindatu tsugunawa tayi tana gaishe shi su Hanif suma duk’awa suka yi suna gaishe shi,wani murmushi yayi da gefen baki yana amsawa Dan arayuwa yana so yaga an tsugunna an gaishe shi,kamar yanda Yusuf ya gaya mata haka tayi,bayan ta ajiye mishi lemo da ruwa ta shiga d’akin Manal,Yusuf na ganinta ya mik’e ya tambayeta ta bashi lemon,ce mishi tayi eee,yace to tafi gida zai zo d’aukansu Hanif,ta kulle mishi gate d’in,to tace tabar d’akin, Manal kuwa hankalinta ba k’aramin tashi yayi ba Dan bata San mai Yusuf yake so yayiwa Ton G ba Dan taga ya d’auko wuk’a da wata sharb’ebiyar dorina mai baki hud’u,ganin yayi hanyar waje ne yasa ta mik’e dagudu ta ruko rigarsa tana “kayi min rai Yusuf karka yi kisan kai karka yi abinda zai sa kazo kana nadama,wlh babu abinda ya tab’a shiga tsakanina dashi,ban tab’a ganinsa ba wlh waya kawai muke yi” kallon da yake mata ne yasa ta cika mishi Riga da sauri,ya fice daga d’akin.

Ton g kuwa yana daga zaune a Palo ya bararraje kamar a palonsa yake, bin ko ina yake da kallo yana kiyasta irin dukiyar da akashe a gidan,

Sai k’urbar lemo yake yana hararo irin hutawar da zai yi a jikin Manal, Dan da dukan alamu ba sai ya bad’a mata hoda ba,tunda ta kori yaranta da ‘yar aikinta su bar gidan,Dan su ji dadin shanawa,murmushi ya ringa yi shi kadai,yana lashe lebb’e sai kace tsohon maye,

Exotic mai sanyin dake ajiye agabansa ya k’ara d’agawa yana tultulawa a k’ofi,ya k’afa baki zai sha yaji sauk’ar dorina ko ta ina,wurgi yayi da k’ofin hanunsa yafara ihu,Yusuf kuwa tsula mishi dorinar kawai yake,Manal kuwa cikin tsananin tashin hankali tayo waje da ta jiyo ihun Ton G,wajen Yusuf ta nufa da gudu da zumar ta rik’e mishi hannu dan zuwa wanan lokacin,Yusuf ya kwantar dashi akasa yana ta tsulla mishi dorinar,A fusace ya fusge hanunsa daga ruk’on da Manal tayi mishi ya tsula mata itama,wani irin gantsarewa tayi,tayi hanyar waje da gudu Dan dorinar ta gigita ta,da alamu ba ordinary dorina bace har da barkono ajiki,Dan Ton G har fitsari ya saki awando.
[10/14, 6:56 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN* *GROUP*

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short novel based on true life story*

 

Page 35_40

 

Yusuf sai da ya farfasawa Ton g jiki,da dorinar hannunsa Ton G sabida wahala ma kasa kuka yayi gwallo ido kawai yake yana wani zillo,wurgi Yusuf yayi da dorinar,ya cakumo wuyan Ton G,yasa k’afa ya taka mishi gabansa,wani wahalallen ihu Ton G yayi,yana “kayi min rai zaka kasheni”Yusuf da ji yake kamar ya kashe Ton G k’ara shak’o wuyansa yayi yace “ai kashenka zanyi Dan banga amfanin rayuwarka ba tunda matan mutane kake bi,as small as you are,” wani irin takaici ne ya rufe Yusuf,yakai kallonsa bakin k’ofa yana kallon Manal data rakub’e sai kuka take yi kamar ranta zai fita,”Manal kinyi mugun asara arayuwarki ki rasa Wanda zaki nema sai kanin kaninki,yanzu wanan Affan bai girmeshi ya fishi cikar ido ba,wanan ramamen da mai yafini Manal? Da yaranki da komai,dawane idon zaki kalli yarana in suka girma suka ji abinda kike aikatawa,I gave you all my trust,not even in my dream na tab’a kowawa zaki ci amanata, tunda na aureki ko hanun wata mace ban tab’a rik’ewa ba,duk ‘yan matan da ke sona suke kawo min Kansu,zagi da rashin mutunci ke rabani dasu, idan ni namiji zan iya killace kaina ma kame kaina daga kowace mace,duk da inada damar da zanyi duk iskancin Dana ga dama,banyi ba sai ke da kike mace,Manal ki ringa d’aukar hoton jikinki kina turawa yaron da da anyi miki auren wuri zaki iya zuciya ki haifeshi,kiyi wa kanki video kina tura mishi kinsan mutane nawa ne suka ga jikinki,kinsan mutane nawa ne suka ga tsaraicinki? Kinsan irin wanan yaron sune ke watsa irin shirmen a social media?Manal how can I Eva forgive you,Manal taya ya zan iya cigaba da zama dake duniya tagama gane min sirrin danake ganin a lullub’e yake,nikadai nake gani,bakayi exposing kanka bama ana had’a maka sharri da computer ballantana akai ga kayi exposing kanka,mutane basa ajiye Abun alheri,sun fi ajiye abun sharri,duk ranar da kayi wani abun ayita yad’aka”

 

“Innalillahi wa inna ilahi rajiun na shiga uku na lalace ? S?N?DIN Group na janyowa kaina Masifa wayyo Allahna zuciyata Tijjani mai ya shigo dakai rayuwata,Hajja Kaltume mai ya shigo dake rayuwata,kinsa na ha’inci mijina kinsa na tonawa kaina asiri,mai zancewa ‘yayana insuka girma suka ga hotona na yawo a media wayyo shaidan baka min adalci ba daka ci galaba akaina,kaicona dama hanun agogo ya koma baya, dama mafarki nake yi”

Manal tace cikin matsanacin kuka tana birgima,Ton G kuwa zare ido kawai yake yi Dan irin shak’ar da Yusuf yayi mishi ya fara jiyo kamshin lahira,Yusuf dawo da kallonsa yayi kan Ton G, yace ” Dan ubanka mai ya had’aka da matata?ya akayi kuka had’u?mai kazo yi gidana”?

 

Ton G cikin tsananin tsoro da firgita yafara kuka yana “baba Dan Allah kayi min rai wlh ban tab’a iskanci da matarka ba sharrin shaidan ne,” wani Mugun Naushi Yusuf ya kai wa bakinsa sai ga hokaransa guda biyu a kasa,ihun wahala Ton G yayi ya zube akasa,Yusuf ya k’ara shak’o wuyansa Dan Zuciyarsa wani irn zafi take yi kamar ruwan zafi aka kwara masa, Dan Ji yake kamar ya kashe Ton G,”ka amsa min tambayata kafin na kasheka wlh yanda nakeji zan iya luma maka wuka idan ka d’auka wasa nake ina z zuwa,cika shi yayi ya d’auko wata sharbebiyar wuka,Ton G yana ganin wukar yace ” Kulli nafsee zaikatul mauti shikenan na zama margayi Hajja kaltume Ashe mutuwa ce take kirana

“Yanzu nan kafara amsa min tambayoyina,kana yimin karya zan luma maka wukar nan and I mean it,I want nothing but the truth,kaji mai nace ko” ? Yusuf yace a tsawace yana ajiye wukar a gefensa”

Da sauri Ton G ya girgiza masa kai yana kallon wukar dake kyalli a gefensa,

 

*Yusif*”Ya akayi kuka had’u da matata”

*Ton g*”Alhaji Dan girman Allah ina gaya maka gaskiya bazaka kasheni ba”

*Yusuf* “Indai ka gayamin gaskiya bazan kasheka ba”

*Ton G*”Hajiya Kaltume ce ta had’amu”

*Yusuf*” wacece Hajiya Kaltume”?

*Ton G* “wata Hajiya ce da take had’a matan aure da samari”

*Yusuf*” ya akayi ka had’u da ita Hajiya Kaltumen”?

*Ton G*” wani abokina ne ya had’ani da ita ”

*Yusuf*”interesting inaso kamin takaitaccen bayanin wanan hark’ar taku ta Neman matan mutane”

*Ton G*wani abokina ne ya had’ani da Hajja Kaltume a lokacin banida ko sisi buga buga nakeyi,ban tab’a zina ba sai ta dalilinta Dan kud’i take kashewa yara irinmu,su biya mata bukatar ta,to da haka muka maida abun Sana’a Matayen da mazajensu basa iya biya musu bukatunsu,kud’i suke kashe mana sai mu biya musu bukatarsu”

*Yusuf*” dakyau shekararka nawa kenan kana Neman matan aure suna biyanka? Daka lokacin da ka fara wanan. Sana’ar matan aure nawa ka Neman”?

*Ton G* shekarata biyu kenan, ,matan aure uku kawai na nema na tab’a aikata zina dasu,wlh Alhaji sauran duk ta waya muke had’uwa kamar dai yanda muka had’u da matarka”

*Yusuf*” ita Manal tana kashe maka kud’i ne”?

*Ton G* eee tana kashe min Kud’i tana turamin kud’i ta account tana kuma saka min kati

*Yusuf*”da kyau kace kai take kashewa kud’ina, yanzu videos da hotuna da take tura maka dawa dawa kake turawa su gani”?

*Ton G* ‘Alhaji wlh ban tab’a” ganin Yusuf ya d’auko wukar dake gefensa ne yasa yayi sauri yace zan” fad’a maka gaskiya wlh Alhaji karka kasheni”

*Yusuf* ina jinka ka kara gingin yimin karya zan Luma maka wukarnan,banida asara iyayenka basu da asara tsaya ma tukuna kana da iyaye kuwa”?

Da sauri ton g ya girgiza kansa yace “bansan kowa nawa ba ahanun wata mata na girma ta ce tsinta ta akayi ”

“No wonder Ashe shege ne kai” ina jinka dawa dawa ka turawa hoton Manal da Video”?

*Ton g* “a group nake turawa abokanai na masu irin hark’ar”

“Inalillahi wa innalilahi rajiun na shiga uku na wayyo Allahna Allah ya isa tsakanina dakai wayyo Allahna Allah ya tsine maka albarka” Manal tace tana nufarsu da gudu,da k’afa Yusuf ya maidata ta zube akasa

*Yusuf* ” ina jinka dama haka kukeyi kenan idan matan sun turo muku video ko photo turawa junanku kukeyi”

*Ton g* eee grp ne damu *SEX NIGHT CLUB* duk Wanda buduruwarsa ta tura mishi hoto ko video sai ya tura grp d’in,agani, Idan ta had’u zamu yaba muce ayimana hanyarta muma mu d’ana”

*Yusuf* da kyau Ku nawa ne a grp d’in”?

*Ton g*mu shidda ne a grp d’in

*Yusuf* “bani wayarka nagani”

 

Ton g cikin rawar jiki ya zaro wayar jikinsa na rawa Dan gani yake yana masa gardama zai Luma masa wukar,hodan daya fad’o daga Aljihunsa Yusuf yabi da kallo adaidai lokacin daya ke k’arbar
Wayar daga Hanunsa,d’aukar hodar yayi yace mishi “wanan fa”

Ton G cije lebb’e yayi yace ” hod’a ce da muke badawa matan da suka k’i bamu had’in kai su fita daga hayyacinsu,mu samu biyan bukatarmu”

*Yusuf* kenan Manal kazo ka badawa Hodan nan sabida kasamu biyan bukatarka,meyesa kataho da hoda ba ita ta nemi kazo ka biya mata bukatarta ba”?

Kuka Ton G ya fashe dashi yace, Wlh Alhaji ba ita bace,Hajiya Kaltume ce ta zugani tace nazo na d’ana ta k’arfi da yaji,Dan matarka tana da taurin kai ta bata wahala kafin ta yarda afara had’ata da ni,Dan Kullum cikin mata nasiha take,to amma dayake Hajiya Kaltumen,Wanda zata dulmiyar take nema,ahaka nida ita muka sako matarka agaba har muka yi nassara akanta,ta yarda muringa muamalla ta waya,amma tace bazata yarda mu had’u ba shekaranjiya Hajiya Kaltume ta sa koni agaba tace ince mata sai na zo mun had’u matarka tak’i ak’arshe tace ta tuba tayimin wa’azi tace nima nadaina,abinda mu keyi bai dace ba,Dana gayawa Hajiya Kaltume shine tace mata nace mata na tuba amma Dan Allah zanzo muhad’u mu gaisa,kawai,shine tace inazo sai na samu hodan nan na bad’a mata hodan sai na samu biyan bukatata ta Dan Allah Alhaji kayi hakuri nayi nadama,

Yusuf bai ce komai ba illa girgiza kai da yayi ya zauna sosai,ya bud’e wayar ton g,ganin da password akai ne yasa ya mik’awa Ton G wayar yace ya cire masa password d’in,jiki na rawa Ton G ya cire masa password d’in,Yusuf Watsapp d’insa ya shiga yakuwa Bud’e grp d’in *Sex Nigt club* scrolling yayi sama sosai,ahankali yafara bin chatting d’insu yana karantawa yana kallon videos d’in matan da suke turawa,da hirar batsar da suke yi,wani video ya kuna da wani Bad boy ya turo bud’ewa yayi yafara kallo,Video ne na yanda yake sx da wata mata,bai gama gani ba yayi sauri ya rufe videon yana a uziyya, cigaba yayi da karantawa yana bud’e video yana kallo, yana ganin iskanci akeyi sai yayi sauri ya rufe,ahaka yazo kan videos da hotunan da Ton G yake turawa grp d’in,d’aya bayan d’aya yafara bud’ewa yana gani,wani irin bakin ciki,da tafasa zuciyar Yusuf ke yi daya ga yanda suke comment akanta,suna suma ya musu hanya su d’ana videos d’in da ma bai gani awayar Manal ba ya gani a group d’in da alama Manal ma goge wasu take yi,ahankali ya koma ya bud’e grp d’in Dan yaga participant d’in yaga su shidda ne,fitowa yayi daga watsapp ya shiga gallery hotunan da videos d’in da Manal ta tura mishi gabad’aya ya goge daga wayar ya d’ago cikin tsananin b’acin rai ya kalli Manal da take juya kai hawaye na amballiya a fuskarta,” Na mugun tsanarki Manal,na tsani in bud’e ido naganki,ba iya wanan zalb’en ne yaga jikinki ba harda wasu biyar nama San suma su biyar d’in sun broadcasting dinshi, ayau zaki barmin gidana Manal Dan ina cigaba da ganinki agabana I can do something stupid, ”

Manal hannu ta d’ora aka tana zunduma ihu,”karka min haka Yusuf karka rabani da yarana,nayi nadamar abinda nayi,shaidan ne ya sakoni agaba,kayafemin ban kai ga aikata zina ba ka dubi yarana ka yafemin ka yanke min kowane irin hukunci karka sakeni” tsaki Yusuf yayi yace ” kinsan da yaran kika je kina iskanci bazan iya zama dake ba baki dace da zama uwar ‘yayana ba”

Kallon Ton G yayi yace “wanan abokanan naka duk kasansu” dasauri Ton G ya gyad’a kansa, ” to inaso ayau ba gobe ba ka kirasu d’aya bayan d’aya kace ka had’u da ita harija ce,kai kayi mata kad’an tace suma suzo zata biya su kud’i mai kauri,kace dukansu su turo da account number tace zata tura musu kud’in mota,kasan yanda zaka yi su zo gidanan,if not sunanka gawa maza yanzun nan ka kirasu d’aya bayan d’aya ina jinki,Ton G cikin tsananin rawar jiki ya k’arbi wayar shi jiki na rawa ya ringa kiran abokanan nashi one by one,hud’u ya samu awaya d’aya ne bai samu ba ,wayanda ya samu d’in murna suka ringa yi suna gobe zasu taho bara su tura account number d’insu,

 

Yusuf jin sunce zasu zo gobe ne yasa ya gyad’a kansa yace “yayi kyau saura uwar gayyarku Hajja Kaltume, waro ido Ton G yayi yace “Alhaji matar aurece fa” shut up my Friend karuwa dai, maza bani contact d’inta kafin naci ubanka” jiki na rawa Ton G ya bashi lambar yayi saving,mik’ewa yayi ya ja hanun ton g ya kaishi boys quarter ya watsar dashi yace sai abokananka sun zo zanyi freeing d’inka bani wayarka, mik’a masa wayar Ton G yayi,ya fice daga d’akin,tunda suka yi boys quarters Manal keta birgima tana kuka, gani take gwara taga mutuwarta data ga ranar rabuwarta da Yusuf da yayanta,shigowar Yusuf ne ya sa ta mik’e dak’yar ta nufi wajen Yusuf,cikin tsanani fushi da b’acin rai Yusuf yace “karki sake ki matso kusa dani,before counting of two get out of my house I don’t want to see your face again,Manal Neman zubewa take akasa,Yusuf ya finciko hanunta yayi hanyar gate da ita ya watsar da ita waje ya rufe gate ya koma ciki.
[10/14, 6:56 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN* *GROUP*

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short novel based on true life story*

 

Page 40-45

*WANAN SHAFIN NAKI NE KE KADAI KAWATA TA KAINA,AUNTY KHADY THANKS FOR BEING THERE FOR ME ALLAH YA BAR SO DA KAUNA YA BARMU TARE ILYSVM*?????????

 

*JINJINAN BAN GIRMA GAREKU MEMBERS D’IN MIEMIE B? NOVEL 2 COMENT D’INKU NA MUTUK’AR K’ARFAFA MIN GWIWA LOVE YOU GUYS LIKE DIE*???????

 

*HMM AUNTYNA (AUNTY SIS*? )
*MY EVERYTHING HAVING YOU BY MY SIDE MAKES ME FEEL LIKE A QUEEN I CAN’T REALLY EXPLAINED HOW GRATEFUL I AM MAY ALLAH GRANT YOUR WISHES AND FILL YOUR HEART WITH HAPPINESS*

 

Yusuf d’akinsa ya nufa yana shiga ya zube akan gado dan wani zazzabi zazzabi yaji yana Neman rufeshi,ga ciwon kai mai tsanani kamar kansa ya rab’e gida biyu,hawaye mai zafi ne ya hau zubo mishi Dan shekarar goma sha uku da suka yi aure basu tab’a fad’a da manal tayi yaji ta tafi gida ba,ba atab’a jin Kansu ba,sai gashi Manal tayi abinda yasa bazai iya zama da ita ba, magana ya fara yi shi kadai yana juye juye “Manal y manal y what have I done to deserve this from you,duk k’ok’arin danake akanki Manal ni zaki ciwa amana,mai zance wa ‘yayana in suka dawo Manal kin cuceni bazan k’ara yarda da kowace mace ba mutane nawa ne suka ga sirrina,kin cuceni kin cuci ‘yayana ” kuka Yusuf ke yi sosai kamar mace sai da ya gaji dan kansa ya mik’e dak’yar ya nufi band’aki dan yayi alwala yayi sallah.

 

 

Manal kuwa sai data samu minti 30 azube akasa tana kuka ganin ta fara Tarawa kanta jama’a ne yasa ta mik’e da k’yar jiri na d’ibanta ba ko takalmi a k’afarta ahaka taje bakin titi ta samu abun hawa ta nufi gidansu,tunda suka d’au hanyar gidansu ta d’ora hannu aka tana ta kuka Dan bata San mai zata CE a gidansu ba tunda take ko yaji bata tab’a yi tsakaninta da gidansu ziyara ce mahaifiyarta na alfahari da ita Dan har gorantawa kanenta take yi akan su koyi da halinta Dan acikin su biyar mata itace bata tab’a yaji ba,Mallama Rabi takan ce halinta ta d’auko na hakuri,Dan itama har mahaifinsu ya rasu bata tab’a yaji ba,bama wanan ba yanzu mai zata cewa mahaifiyarta ya had’asu da Yusuf,mai zata cewa ‘yayyenta ya had’ata da Yusuf ya dawo da ita gida,baban yayansu Mustapha daya zame musu tamkar uba take tsoro Dan mutun ne shi mai zafin gaske shi ya takawa kanenta birki suke daina zuwa gida da sunan yaji,dan har gidanki zai maidaki ya bawa mijinki hakuri,tashin hankalinta idan yaji labarin abinda ya had’asu da yusuf batasan wane mataki zai d’auka akanta ba wanan abun kunya har ina,idan mahaifiyarta da ‘yan gidansu suka ji abinda tayi,ya zata yi da ranta,yaron da baifi Sa’an Affan autan gidansu ,Affan ma yafi shi cikar ido dan a hoto take ganin girman Ton G,a filli d’an tsamurmuri ne ,maganar mai adaidaita sahu ne ya dawo da ita hankalinta yace mata gasu a layin ,gabanta ne ya hau fad’uwa data ga har sun k’araso layin gidansu,gidansu ta nuna mishi tace su k’arasa Dan ta bashi kud’insa dan babu ko sisi a hanunta,suna isa gidan gabanta ya tsananta fad’uwa ahankali ta sauk’o daga adaidaita sahun tana karanta ” Allahuma ajirni fii musibati wa aklifnin khairin minha,Allah uma lah sahla illa ma ja’altahu sahla wa anta taj alu hazna iza shi’ita sahla”ahankali taji wani nutsuwa ya zo mata gabanta ya rage fad’uwa,ahankali ta tura gate d’in gidan ta shiga.

Gabanta ne yayi wani irin fad’uwa data hango tabarma a shimfid’e a katon tsakar gidan nasu sai yanzu ta tuna duk ran laraba mazan gidansu agidansu suke zuwa suci abincin dare su tatauna matsalolin da ya taso a family da yanda za a magance matsalar,dan ba laifi gidansu na da wanan had’in kan,mata kuma sai duk k’arshen wata suke had’uwa, Hannu ta d’ora aka “tana shikenan tawa ta k’are yau su yaya sai sun kasheni ,Affan ta hango ya fito daga Palo yayo hanyar gate,ahankali itama ta fara takawa tana nufar palon,Affan kuwa hangota da yayi ne yasa ya k’ara sauri ya tado ta,Maganar ya ke k’ok’arin yi yaga Fuskar Manal a kumbure,sallati yayi da k’arfi yana ja da baya,yace ” Aunty Lafiya kuwa mai ya sameki”? Ce mishi tayi yaje waje ya sallami mai adaidaita sahu yana waje, ta rab’e ta gefenshi ta wuce,Affan bin bayanta yayi da kallo,yaga Ashe ma babu takalmi a k’afarta da gudu yayi waje dan ya sallami mai adaidaita sahun ya dawo yaji mai ya samu Manal.

 

Manal kuwa a k’ofar Palo ta tsaya tana jiyo buruntun Mallama Rabi da ‘yar aikinta Raliya dake tayata aikace aikace da alama girkin da su ‘yayyenta zasu ci anjima take yi,ahankali ta wuce d’akinsu tana zuwa ta zube akasa tana kuka, Affan kuwa yana dawowa ganin bai ganta a Palo ba yasa ya nufi kitchen da Sauri dan ya d’auka tana wajen,yana ganin bata kitchen d’in yace ” Umma ina Aunty Manal d’in”? Mallama Rabi a mamakince ta ajiye cokalin hanunta tace ” wacce Manal d’in”? ” Aunty Manal mana yanzu nan ta shigo inaga ba lafiya ba dan baki ga fuskarta ba a kukumbure” “subhanallahi mai ya sameta tana ina”? Mallama Rabi tace tana yin hanyar waje,Affan yabi bayanta,d’akinsu suka nufa suna d’aga labulen suka hangota a kwance a kasa tana ta kuka,da sauri Mallama Rabi ta k’arasa inda take ita da Affan tana Sallati,” Manal lafiya kuwa mai yafaru? mai ya sameki? Mai ya kumbura miki jiki haka ?ina yaran? Manal kuka kawai take ta kasa magana,hankalin Mallama Rabi ba k’aramin tashi yayi ba tambayar duniyar nan babu Wanda bata yiwa Manal ba,amma kememe Manal tak’i magana sai kuka take kamar zata shide,Mallama Rabi ranta taji ya fara b’aci tace “ke Manal kin d’auka ke yarinya ce inata tambayarki mai yafaru kin k’i kiyimin magana sai kuka kikeyi,to shikrnan karki fad’a min idan yayanki ya zo Mustapha ai kya gaya mishi,ni nasan yanzu suna hanya sun kusa k’arasowa idan ma yaji kika yo wlh maidaki zai yi a Daren nan,Abinda baki yi da kuruciyarki ba sai yanzu da yaranki har uku zaki yi,Mijinki ma da ba ya gari ta ina ma kuka yi fada ke kika sani bari dai yayan naku ya k’araso In ni kin k’i gayamin ai dole k’i fad’a mishi,mik’ewa tayi tabar d’akin tana ta fad’a,Affan kuwa tausayin Manal yagama rufeshi duk da baisan abinda ya faru take kuka ba,rarrashinta ya ringayi da ta daina kukan haka kar kanta yayi ciwo,kiraye kirayen sallah magriba da Affan yaji ne yasa yayi waje,Manal dak’yar ta mik’e ta nufi band’aki dan tayi alwala ji take kamar ta gudu tabar gidan,tunda taji ance ‘yayyenta na hanya.

Mallama Rabi itama alwala tayi tazo ta tada sallah,tana sallah tana tunanin abinda ya samu Manal hankalinta ya kasa kwanciya sallah dai tayi amma ba anutse ba,tana idarwa ta koma Palo ta zauna tana Jan carbi idonta akan k’ofa dan ta matsu su mustapha su shigo su tambayeta abinda ya faru.

Ana idar da sallar magriba su Mallam Mustapha suka shigo gidan kamar had’in baki Mustapha babangida( mabiyinshi) Abduljabbar Abdullahi da Affan auta,a tabarmar dake shimfid’e a tsakar gida suka zazauna,Affan ya shiga ciki yagaya wa Mallama Rabi su yaya Mustapha sun k’araso,da saurinta ta mik’e tayi waje,suna ganinta suka hau gaisheta,amsawa tayi tana tambayarsu ya iyali,bayan gaishe gaishe da suka yi,Ta hau kora musu jawabi da Manal tazo gida tana ta kuka babu irin tambayar da bata mata ba amma tak’i magana,had’a baki suka yi wajen cewa Manal d’in,Dan sun San duk a gidan itace bata tab’a kawo karar mijinta tayo yaji ba,Mustapha kuwa cewa yayi” tunda kika ga tak’i magana kinsan bata da gaskiya watak’ila laifi tayiwa mijinta ta korota gida,’Mallama Rabi cewa tayi in kuwa hakane da taji kunya abinda ba tayi a da ba sai yanzu zata yi da yayanta da komai ,Affan maza jeka ka kirata kace mata tazo inji yayanku,” Manal tunda tajiyo maganganunsu a tsakar gida hankalinta ya tashi,gabanta fad’uwa ya ringayi dan bata San wane mataki yaya Mustapha zai d’auka akanta ba,ahaka Affan ya shigo ya sameta yace taje inji yaya Mustapha, ya juya ya bar d’akin,Manal hannu ta d’ora aka tana ta shiga uku ta lalace dama da yanda zata iya guduwa da ta gudu tabar gidan dan karshenta yaya Mustapha yace zai maidata gidanta tasan kuwa asirinta yana dab da tonuwa,muryarsa ta jiyo yana ko bazata zo bane,tayi sauri tayi waje,dukansu suna zaune sun zuba mata ido yaya Mustapha fa kuwa ya d’aura fuska alamar babu wasa tuni taji yan hanjin cikinta ya kad’a ta zube akasa,tana gaishe su cikin muryar kuka, ” mai yafaru kika zo gida kina kuka ko kema yajin kika yo kamar yanda kanenki ke yi? Shine tambayar da Mustapha ya jefata dashi,kasa magana tayi jikinta na rawa ta fashe da kuka,wani mugun tsawa Mustapha ya daka mata yace “ba tambayarki nake ba mai ya faru” shiru tayi still ba amsa,Abdullahi ne yaja tsaki yace ” wai kin d’auka ke yarinya ce, dalla ki bud’e baki kiyiwa mutane magana kin wani samu agaba kina kuka” Babangida dayake yafisu sanyi cewa yayi ” Ku bita ahankali dan Allah muji mai ya faru ai bata tab’a zuwa gida da sunan yaji ba,Manal bud’e baki kiyi mana magana mai ya faru” ai kamar zugata yayi ta k’are volume d’in kukanta,Mallama Rabi da hankalinta ya gama tashi da taga irin kukan da Manal take,cewa tayi,” tunda kuka ji ta kasa magana inaga an saketa” had’a baki suka yi wajen cewa ” saki saki fa kikace” to tayi magana mana idan ba sakinta akayi ba” Mallama Rabi tace tana kallon Manal, Wani mugun tsawa Mustapha ya daka mata yace “zaki yi magana ko sai na kwada miki mari”? Kuka Manal ta fashe dashi tana cusa hijabinta a bakinta,Babangida tausayinta ne ya rufeshi yace ” Manal fad’a kuka yi da Yusuf d’in yace ki dawo gida”? Da sauri Manal ta gyad’a kanta,Mustapha a zuciye yace ” ke kuma dayake bakida hankali sai kika taho gida baki bashi hakuri ba,yanzu da su Aneesa ne suka yi haka sai fa ki musu fad’a sokuwa kawai da yaranki da komai kika taho gida wai kinyi fad’a da miji,to mai ya had’aku fad’a mai kika yi mishi”? nan fa gizo ke sakar dan manal kasa magana tayi sai kuka take kamar ranta zai fita, babu irin tambayar da basu mata ba dan har takalmi Mustapha ya jefeta dashi amma tak’i magana,Mallama Rabi girgiza kai tayi tace tunda kuka ga tak’i magana lailai bata da gaskiya,Mustapha kira mana Yusuf d’in muji mai tayi mishi ya korota gida,

Cak manal ta tsayar da kukan da take,ta zubawa wayar dake hanun Mustapha ido,yana fara ringing gabanta ya hau fad’uwa fitsari mai zafi na Neman zubo mata dan a Handsfree yasa.

 

Yusuf na kwance dafe da kansa a lokacin sai sallati yake dan kansa ma kamar ba ajikinsa ba,ko bud’e ido ba iya yi,yanaji wayarsa na ringing amma ya kasa tashi ya d’auka,sai da aka mishi Miss call biyar bai iya d’agawa ba,adduoi ya yafara yi Dan gani yake kamar mutuwa zai yi,ga tunanin su Hanif da yake yi,yana so ya gansu a gefensa ko ya d’anji sanyi a ransa.

 

Mustapha d’agowa yayi yace “bai d’aga ba tunda kuka ga haka lailai abinda Manal tayi mishi ba k’aramin abune,” Abduljabbar da rashin d’aga wayar ya masifar b’ata mishi rai a zuciye ya fara magana yana ” to dan Manal ta b’ata mishi rai sai yak’i d’aga waya wanan ai wulak’anci ne ya korota gida sanan mu kirashi ya k’i d’agawa,” Manal kuwa ajiyar zuciya ta ringa saukewa da ta ga Yusuf bai d’aga ba,can kasan zuciyarta kuma tana tunanin irin fushin da Yusuf yayi da ita idan har zai iya ganin wayar Mustapha yayanta yak’i d’agawa lailai tsanar da ya mata ba k’adan bane yanzu tana ji tana gani,zata rabu da Yusuf,kuka ta fashe dashi tana “innalillahi wa inna ilahi rajiun,wayyo Allahna na janyowa kaina ? S?N?DIN GROUP, Hajja Kaltume kin cuceni kinsa mijina ya tsaneni,Ton G Allah ya isa tsakanina dakai,wayyo Allahna ina zansa kaina ya zan iya rayuwa babu mijina da ‘yayana” su Mustapha sakin baki suka yi suna kallonta,Mallama Rabi ta sulmiyo daga kan kujera tana kallonta Manal kuwa duk batasan a fili tayi maganar ba, Mustapha da maganganun da tayi sun masifar d’aure masa kai d’aurewa yayi yace ” kiyi mana bayani wacce hajja Kaltume?,waye ton g ?wane irin cuta kika yiwa mijinki? Kinsamu a duhu ki fito damu haske, Manal a mugun firgice ta ja da baya dan bata tab’a tunanin a fili tayi maganar ba, Mallama Rabi kuwa suman zaune tayi maganganun Manal na mata yawo a kunne,macece ita mai zurfin tunani ahankali ta had’e duk maganar da Manal tayi tasamu amsar da takeso dan ta tabbatar da amsar tace cikin karayar zuciya”Manal muamalla kike da wani bayan da aurenki”? Ba Manal ba duk wayanda suke Palon sai da gabansu ya fad’i dan sun girgiza da jin abinda Mallama Rabin tace, Manal jikinta ne ya d’auki mugun rawa,ta zaro ido tana kallon Mallama Rabi,Mustapha yanayin Manal da ya gani ne yasa yafara gaskata maganar Mallama Rabi wani mugun tsawa ya d’aka mata yace ” Manal yanzu da aurenki kike muamalla da wani awaje, innalillahi wa inna ilahi rajiun,Manal kuwa da ta ga bata da option kuka ta fashe dashi tana “wlh Sharrin shaidan ne ba halina bane,dan Allah Ku fahimceni ban tab’a aikata zina da aurena ba wlh Allah duk abinda nake yi a iya waya ne,Ku taimaka min kar na rasa raina inasan mijina” Mallama Rabi wani irin kukan kura tayi tayi kan Manal ta rufeta da duka tana kuka tana ” kin cucemu kin cuci kanki,idan aka ce min zakiyi haka karya tawa zanyi,kinsan mai kika yi kuwa,na Shiga uku ni Rabi mai zan gani haka,Manal ina iliminki da yayanki da komai,kike muamalla da wani namijin a waje, Mustapha zuba mata ido kawai yayi jikinsa na rawa su Babangida kuwa sabida shock d’in abinda ta fad’a sun kasa koda kwakwaran motsi, Mallama Rabi gajiya tayi da dukanta ta koma gefe tana kuka,Mustapha kuwa da zuciyarsa kamar ta fad’o kasa wani irin yunkurawa yayi ya cakumo Manal ya hau dukanta su babangida da Abdullahi ganin ta daina motsi ne kwata kwata yasa suka mik’e da gudu suka rik’e Mustapha, Affan yayi kanta da gudu yana jijjigata, d’agowa yayi yana “shikenan kun kasheta,Aunty Manal ki tashi dan Allah”, Babangida shima jijjigata ya fara yi yaga bata motsi,Mallama Rabi kuwa ganin da tayi da gaske bata motsi ne yasa tayi kanta da gudu,itama tana jijjigata,hankali a tashe tace Affan ya deb’o ruwa,affan a guje ya deb’o ruwan ya kwara mata nan ma bata motsa ba,Mallama Rabi zubewa tayi akasa a sume,Mustapha kanta yayi da gudu shima yana jijigata,ganin itama bata motsi ne yasa ya kinkimeta yayi waje, Abduljabbar ya kinkimi Manal yabi bayansa a mota suka zubesu suka nufi asibiti,tashin hankali iya tashin hankali sun ganshi aranar.

 

 

Yusuf kuwa da taimakon adduar da ya ringayi ya samu kansa ya lafa mishi,ahankali ya mik’e daga kwancen da yake,ya d’auki wayarsa ya duba miss call d’in baban yaya yagani,dan da sunan da yayi saving number Mustapha kenan,ajiye wayar yayi yana tunanin mai zai ce mishi in ya tambayeshi mai ya had’a shi da Manal,Har ga Allah yana jin kunya da nauyinsu, bazai iya fad’a musu abinda Manal tayi masa ba dan yasan Manal ma bazata iya fad’a ba,yanzu kuma idan bai fad’a musu ba suka bashi hakuri suka ce Manal ta dawo fa,Sam bazai iya zama da Manal ba, dan babu wacce ya tsana kamar ta,ahaka ya ringa tunane tunane ganin bashine mafita a gareshi ba yasa ya mik’e ya chanja kayan jikinsa ya d’auki hanyar gidansu Hindatu dan ya d’auko su Hanif kasancewar babu nisa sosai tsakanin gidansu Da gidansu Hindatun ne yasa ya tafi a k’afa,yana zuwa ya aika a kira Hindatu,minti biyu da aikawa sai gashi ta fito hanunta rik’e da Hanun Taufiqa tana ta sauke ajiyar zuciya da alama kuka tayi,tana ganin Yusuf ta saki hanun Hindatu ta tafi da gudu ta rungumeshi shima rungumetan yayi ya d’aga ta sama ya juya baya dan kar Hindatu taga hawayen dake zubo mishi,ahaka su Hanif suka fito suka same shi,yayi gaba suka bishi a baya, still lokacin hawaye na zubo mishi dan yana mugun tausayin yayansa,tun a hanya taufiqa ta fara tambayarsa “ina Momy”? Kamar had’in baki Saleem da Hanif ma suka hau tambayarshi,Yusuf kasa magana yayi dan Indai yayi magana sai ya fallasa kansa,a haka suka k’arasa gidan suna zuwa Palo ya sauke Taufiqa Su ka nufi d’akin Manal da gudu suna ” MoMy mun dawo” Yusuf kuwa yayi hanyar d’akinsa da sauri yana share hawaye.
[10/14, 6:56 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN* *GROUP*

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short novel based on true life story*

 

Page 45-50

 

*WANAN SHAFIN NAKI NE KE KADAI FIRDAUSI SODANGI THANKS FOR YOUR LOVE AND SUPPORT*?????????

 

 

Su Mustapha na isa asibitin b’angaren emergency akayi dasu,sai kai da kawowa suke hankalinsu gabad’aya a tashe,Affan har da kuka, bayan minti 30 da aka shigar da su wata nurse ta fito daga d’akin tace musu Mallama Rabi ta farka yanzu haka ma idonta biyu,d’ayar kuma tashin hankalin da buguwar zuciya ne yasa tayi dogon suma nan da awa biyu zata farka, ajiyar zuciya suka ringa saukewa d’aya bayan d’aya suna godewa Allah,Mustapha ne yayi saurin cewa zasu iya shiga suka mahaifiyar tasu,Nurse d’in girgiza musu kai tayi tace ba yanzu ba su bari nan da anjima sai su shiga.

Babangida ce mata tayi to babu matsala,tana tafiya ya kalli Mustapha yace mishi mai zai hana ya k’ara kiran Yusuf awaya sabida gwara yasan Manal tana asibiti ga kuma halin da take ciki,Mustapha ce mishi yayi bazai iya kiransa ba yana jin nauyi da kunyar abinda Manal tayi watak’ila ma ya saketa sani ne basu yi ba tunda ba kowane Namiji ne zai ga matarsa taci amanarsa ba bai saketa ba,cikin karayar zuciya Abdullahi yace,ai Manal tace a iya waya take muamalla da wani bata kai ga cin amanarsa ba,wani mugun kallo Mustapha ya mishi,yace mishi yasani ko karya Manal d’in Take yi kamata Yusuf yayi dawani,idan ma ta waya ne ai taci amanarsa, shi bai tab’a tunanin Manal zata yi haka ba da hankalinta da tunaninta,da iliminta,ahaka suka cigaba da maida zance inda a k’arshe suka yanke Babangida zaije gidan Yusuf da kansa ya gaya mishi duk abinda ya faru,ya kuma fad’a musu ya saketa ne ko bai saketa ba.

 

 

Yusuf kuwa yana shiga d’akinsa ya zauna a gefen gado yana tunanin abinda zai cewa yaransa in sun tambayeshi ina mamansu,Taufiqa ce ta shigo d’akin kamar an jefota su Hanif suka biyo bayanta,d’aura fuska yayi yana kallonsu,take Hanif da Saleem suka juya suka koma Taufiqa kuwa da yake bata da wayo cewa tayi ” Daddy ina Momy ban ganta a d’akinta ba”? Kau da kansa yayi yace ” Tayi Tafiya”? Taufiqa uban yan tambaya wani tambayar take shirin k’ara jefo mishi ya daka mata tsawa yace ta tafi ta d’auko Home work d’inta ya koya mata,aguje tabar d’akin tana kuka,share hawayen daya zubo mishi yayi dan idan ba haka yayi musu ba ahaka zasu sa shi agaba suna mishi tambayoyi shi kuwa tausayinsu zai iya sa yayi kuka agabansu, mik’ewa ya fita Palo,suna zaune su uku sunyi jungum jungum litattafansu a baje agabansu,kowane da pencil a hanunsa amma ba rubutu suke ba,tausayin Taufiqa ne ya rufeshi da yaga yanda hawaye ke zubo mata tana gogewa,sai kace wasu marayu,wai bama mutuwa Mahaifiyarsu tayi ba ,rabuwa kawai su kayi na kwana d’aya suka shiga wanan halin,ina ga mutuwa tayi,(lailai uwa dadi gareta in ka rasa uwa ka rasa wani b’angare na rayuwarka Allah ya jikan iyayenmu mata da suka Riga mu gidan gaskiya,wayanda kuma suke rayye Allah ya ara musu tsawon rai,wayanda kaddara tasa suka rabu da mazajensu Allah ubangiji ya daidata su,Dan kowane d’a zai so ya taso agaban mahaifiyarsa,da mahaifinsa)

K’arasawa yayi inda suke azaune ya zauna a kusa da Taufiqa,ya d’agata ya d’aurata akan cinyarsa ya goge mata hawayen fuskarta yace ” Ku kwantar da hankalinku Momynku tayi Tafiya zata dawo nan da kwana biyar tace in ce muku in zata dawo zata taho muku da abinda kukeso” Allah sarki yara tuni suka hau murna suna tsalle,Yusuf shi kuma farincikin da yaga suna yi yasa yaji sanyi a zuciyarsa,Hanif dayake yafisu wayo cewa yayi a kira musu Mommy awaya, Yusuf da wayo ya share maganar Yusuf yace su Matso da Home work d’insu ya koya musu,ahaka ya koya musu Home work d’insu yana jansu da wasa,k’arfe Tara nayi yace su tafi d’akinsa su kwanta,da Kansa ya d’auki Taufiqa ya kaita d’akinsa sai daya tabbatar barci ya d’aukesu ya tofesu da addua ya sungumi wayarsa ,da ta Ton G da ta Manal yayi waje,a doguwar kujera ya zauna ya bud’e wayar Manal data ya kuna ya bud’e watsapp d’inta aikuwa nan da nan messages suka fara shigowa rututu, sai da ya bari messages sun gama shigowa ya fara bud’ewa d’aya bayan d’aya,group d’in *Manyan mata hark’a one*yafara bud’ewa ahankali yafari bin chatting d’insu yana karantawa tsantsar Batsa kawai ake yi a group d’in,videos da yaga an tuturo da yawa ya gwada bud’e guda d’aya abinda yagani ne yayi mutuk’ar girgiza shi,da Sauri ya rufe videon yana sallati,mamakin abinda ya gani ne ya rufeshi yafara magana shi kadai “yanzu acikin irin wanan grp d’in manal take subhanallahi astagfurullah astagafrullah” abinda Yususf yayi ta Nana tawa kenan.

Idonsa ne ya sauka akan group d’in *MANYAN MATA HARK’A ZALLA* kara nanata sunan grp d’in yayi a fili, ya bud’e group d’in, messages sun fi k’arfin dubu d’aya ahankali yafara bin chatting d’insu yana karantawa,a irin hirar da suke ne yasa ya gane a grp d’in ake had’a matan aure da samari,sabida akwai wacce tace ita Baby boy d’inta bashida zafi yanzu jiya sau biyu kawai yayi mata allura duk uban kud’in nan da take kashe masa Hajja kaltume ta taimaka ta had’a ta da wani kafin mijinta ya dawo, girgiza kai Yusuf ya ringa yi hawaye na zubo mishi,wannan wane irin masifa ne ,wanan wane irin balai ne,matan aure ke aikata zina da aurensu,su ka kuma fito suna fada ya zame musu tamkar abun burgewa,bama su d’auka zunubi suke aikatawa ba,”innalillahi wa inna ilahi rajiun,mu kuma tamu jarrabtar kenan, muna can muna Neman halal matan mu na nan nacin amanarmu,”bude grp d’in yayi Dan yaga adadin members d’in dake grp d’in, su ashirin ne cif cif admin guda d’aya ganin Hajja Kaltume ce grp admin d’in ne yasa ya tuna maganar Ton G,da sauri ya rufe grp d’in, aikuwa sai ga messages d’in Hajja kaltume na shigowa ,bud’ewa yayi yafara karanta abinda tace,

*Uhum su Momyn Hanif ansamu duniya ankasa hawa watsapp,ya kika ji Baby boi d’in kinga yafi Zuma dadi ko ai tunda najiki shiru naji Ton g shiru nasan ana can ana hark’a,aci dadi lafiya,in kin hau kya bani labari Dan na ma kiraki naga baki d’aga ba*

Wani dabara ne ya fad’o masa daya ga tana online yafara mata magana,

*ke dai bari sai yanzu na samu na hau Ton g yana can barci ya d’aukeshi hmm Hajja Kaltume kenan,ke ce bakisan wani Abu ba ai ni ‘yar hannu ce b’oye miki nayi,ai wanan Baby Boi d’in da kika had’ani dashi bashi da wani zafi,akwai wani baby boy d’ina hmm ai ina had’aki dashi,sai kin gode min,Dan baki ga yanda kawayena ke San na had’a su ba Dan boy d’in ya had’u ne iya had’uwa shi yasa nake rowanshi ni yanda kike zuzuta ton g d’in na d’auka ya had’u yakai baby boy d’ina zafi*

Tura mata yayi sai da aka samu minti biyar kafin Hajja Kaltume ta bud’e ta karanta ai kuwa nan da nan Hajja Kaltume ta fara typing

*Hajja Kaltume* ??? *shegiya ashe ke ‘yar hannu ce bansani ba,amma mai na b’oyemin kai amma naji dadi,Haba yanzu naji dadi amma da kina wani nonokewa kina zuba min wa’azi, ashe duk iskanci ne,ai Momyn Hanif wlh sai da haka wlh mazan namu ne basu da kirki,suma insuka yi tafiya haka suke cin amanarmu,shi yasa nima nake cin amanarsa haka kawai sai suyi tafiya su barmu da gadin gida,mu ba dutse ba ai kinga kuwa dole muyi sha’awa ,yanzu ya za’ayi Dan Allah nima ki had’ani da baby boy d’in naki Nima naji ya taste d’insa yake*

Yusuf murmushi yayi Dan yafara ganin komai ya zo mishi cikin sauki da sauri yafara typing

*Yusuf*

*kai anya kuwa zan iya had’a ki dashi,ina mugun ji dashi fa ko dayake bari na had’aki dashi amma fa ni Baby Boi d’in nawa ajebota ne baya zuwa ko ina sai dai shi aje mishi,yanzu ya za’ayi kenan zaka iya ai zuwa ki sameshi*?

*Hajja Kaltume* *wanan yafi komai sauki ni dana keso naji dadi ai dole naje yanzu ki turo min numbershi na kira shi naji a ina zan same shi*

 

*YUSUF* *karki damu zan gaya mishi da kaina yanzu yaushe zaki zo Ku had’u d’in dan inaga jibi zai bar kasar*

*HAJJA KALTUME* *Goben nan zan taho yanzu dai bari na kiraki*

Da sauri Yusuf yayi mata reply

*Yusuf* *basai kin kirani ba mu tsayar da magana anan, Dan ko kin kirani mura nake yi bazaki ji abinda nake cewa ba,yanzu dai gobe kitaho kano da sassafe inkin k’araso ki kama wani hotel d’in kiyimin text,ni kuma zan kirashi na fad’a masa a hotel d’in da kike sai yazo ya sameki*

*Hajja Kaltume* *ooo momyn Hanif yanzu akan kibani numbershi muyi waya shine sai kin wahalar dani*

*Yusuf* *au da kika samu ma zan had’aku Dan ma fa kece wlh amma ni bana sharing d’insa*

*Hajja Kaltume* *aikuwa na gode gobe da sassafe zan taho inaga ma k’arfe goma sha biyu tayi min a kano*

*Yusuf* *to shikenan Allah ya kawo ki lafiya ni zan gudu zan koma wajen Ton Gu cigaba da gashi*

 

*Hajja Kaltume* *da kyau ta wajena kar Ku d’agawa juna k’afa*

Yusuf kashe datar yayi,yace ” na gama da wanan zakici ubanki,

Kwanciya yayi yana tunanin maganar da ton g ya gaya mishi akan Manal tana da taurin kai,sun sha wahala kafin su shawo kanta,maganar Hajja Kaltume ne ya fad’o masa arai data ce amma da kina wani nonokewa kina wa’azi,kenan Manal shaidan ne yayi tasiri akanta,ya za’ayi Manal bazata tsinci kanta a cikin irin wanan halin ba tana cikin grp d’in da ake batsa ake turo videon batsa,dole ta tsinci kanta a irin wanan halin,mai ya kai Manal shiga irin wanan grp d’in,Allah ya rufa asiri ya dubi zuciyarsa bashida hakkin Manal shi yasa Allah ya kawo shi kano yau da yanzu Ton G yayi nassara akan Manal,yanzu Hajja Kaltume Allah ne yasan matan aure nawa ta dulmiyar ta hanyar had’asu da samari,yanzu irin rayuwar da wasu matan auren ke yi kenan? Suna cin amanar mijinsu suna aikata zina da aurensu, ba Dan Allah ya nuna mishi komai ba wlh da rantse mishi aka ringayi da Qurani akan Manal ta yi magana da wani d’a namijin da ba muharraminta ba karyatawa zaiyi ashe ba ma iya magana ba har hotunan jikinta da video take turawa wani,wani irin bak’inciki ne ya rufeshi da takaici,ga kishi dayaji ya taso masa,yanzu Allah ne yasan adadin mutanen da suka ga jikin Manal,Dan bai yarda iya mutane biyar ne suka ga hotuna da videon ba,zata iya yuwa mutane biyar d’in ma akwai wayanda suma suka turawa,juye juye ya ringa yi ya rasa mai ke mishi dadi,Dan inya runtse idonsa hotunan Manal da videos d’in da ta turawa ton g yake gani a idonsa,mik’ewa yayi da sauri ya d’auki wayar Ton g ya nufi boys quarters, akwance ya Tarar da shi gefen fuskarsa ta kumbura yana dafe da kansa idonsa duk ya kankance sabida naushin da yasha,yana ganin Yusuf ya mik’e ya zauna da sauri yana ja da baya, Yusuf zuba mishi ido yayi wani irin tsanarsa na ratsa shi ji yake kamar ya shak’eshi ya mutu,hoton gabansa da ya turawa Manal ne ya fad’o mishi take wani irin bak’inciki ya rufeshi ya nufi wajensa wani mugun naushi ya kai masa gabansa,Ton G ya saki ihu, gashin da ya Tara akansa ya damko da k’arfi yace” wlh da akwai yanda za’ayi na kasheka Dana kasheka na mugun tsanarka Dan mitsitinka da kai ka iya iskanci,maza bud’e min wayar nan ka kiramin shegun abokananka kace musu su tabbata gobe sun taho da sassafe wlh in ba haka ba,rashin zuwansu zai iya sawa na kasheka tunda kaje ka tura musu hoton matata shege dan iska kawai,daidaita muryarka ka kira min su,wlh ka bari suka gane wani abun sai naci uwarka”

Ton G sabida tsabar wahala ido kawai ya gwallo yana gyad’a kai wayar Yusuf ya mik’a mishi cikin rawar jiki yafara kiransu bad boy,yanda Yusuf ya tsare shi da ido ne yasa ya daidaita muryashi,sai da ya tsara abakonan nasa ya zuga su akan au taho da sassafe zasu ji dadi ga kud’i mai tsoka su kuwa abokanan nasa dayake suna da Rabon shan bulala murna suka ringa yi suna da asuba zasu taho,fisge wayar Yusuf yayi daga hanunsa bayan da ya gama wayar yace Dan iska kawai zakuci ubanku yayi hanyar waje ya rufo k’ofar,yana fita Ton G ya fashe da kuka yana tab’a wawulon bakinsa da hak’ora biyu suka zube.

 

Yusuf kuwa aranar matsuwa yayi gari ya waye yaci ubansu Hajja Kaltume,

Inda b’angaren Hajja Kaltume taga kamar lokaci baya tafiya Dan ta matsu ta duro kano ta ji dadi.

B’angaren su Manal kuwa ba ita ta farka ba sai wajen sha d’aya na dare a lokacin su mustapha na zagaye da ita har da Mallama Rabi ta buga uban tagumi tana kallon Manal,Manal sai da tabisu da kallo d’aya bayan d’aya ta juya musu baya ta fashe da kuka,kuka take sosai kamar ranta zai fita Dan kunya take ji,ji take kamar ta mutu,duk kallon tsana taga ‘yayenta na mata,babu Wanda yayi yunkurin rarrashinta,ahaka ta cigaba da kuka wajen sha biyu su Mustapha suka mik’e suka fara yiwa mallama Rabi sallama,Mallama Rabi ita kadai suka bari da affan a asibitin,Manal kuwa sai da taga sun fita ta juyo da kanta,Had’a ido suka yi da Mallama Rabi tayi sauri ta sunkuyar da kanta.

 

 

Kuyi maneji da wanan pls kwana biyu sai ahankali bana wani jin dadi amma na kusa gamawa littafin insha Allah
[10/14, 6:56 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN* *GROUP*

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short novel based on true life story*

 

Page 50_55

 

*WANAN SHAFIN NAKU NE MASOYANA ABUN ALFAHARINA INA MUTUK’AR JI DAKU,FHAREEDAT SWREERY,HAUWA SARAUTA, MAIMUNA NIGER,ALLAH YA D’AUKA KA KU YA BIYA MUKU BUKATUNKU NA ALHERI*??????????????

*BAN MANTA DAKU BA*

*AISHA ALI *GARKUWA*
*MEELA ADEEL*
*SHOLINGAYE*
*MINASH*
*MAMAN FADEEL*
*MASHKURATA*
*AUNTY MAMY*
*AMNOOR*
*MARYAM I GITAL*

*KUNA RAINA SOSAI ALLAH YA BARMU TARE*???????

Sunkuyar dakai tayi
Hawaye na zubo mata,Mallama Rabi ido dai ta zuba mata bata ce komai ba,har yanzu gani take kamar mafarki take yi, Manal bazata tab’a iya aikata haka ba, Manal d’aurewa tayi tafara magana “Umma kuyi hakuri Kuyi yafemin sharrin shaidan ne babu yanda banso na k’aucewa Hajja Kaltume amma sai da tayi nassara akaina nayi dana sanin biyewa San zuciyata Umma,nayi nadamar abinda na aikata ni kadai nasan mai nake ji a zuciyata Umma,kuyi Hakuri Ku yafemin,ban tab’a aikata zina ba,waya kawai na keyi da wani,Daddyn Hanif ya kamani, Umma nasan nayi laifi na cancanci kuyi min kowane irin hukunci amma Umma kuyimin adalci karku manta kunsan halina Allah ya Riga ya kaddara sai hakan ta faru,” Tunda ta fara magana Mallama Rabi ke kuka tana kallonta jin abinda tace ne yasa ta katse ta tace” babu wata Kaddara Manal San zuciyarki dai ta kai ta Baro ko,idan bera da sata ai daddawa ma nada wari,ina mamakin mutane da zasu yi Abu Dan San zuciyarsu daga baya suzo suna cewa kaddara ce Allah ya Riga ya hukunta hakan zai faru Sam ban yarda da wanan zancen ba dan babu yanda Allah zai jarrabceku ku aikata mumunan Abu da aurenku,domin Allah ma d’aukakin sarki ba azzalumun bawa bane,Kune dai kuka d’orawa kanku masifa da San zuciya,shaidan kuwa yana daga gefe yana kad’a muku ganga, idan ba haka ba Manal ina ke ina huld’a dawani awaya fisbillahi,da iliminki da tunaninki,mai Mijinki ya rage ki dashi,wlh ko a mafarki akace min zakiyi haka karyatawa zanyi,aganina yau ko fad’uwa nayi na mutu,ke xaki zamto tamkar uwa awajensu Aneesa duk wani Abu da kike ganin sunyi ba daidai ba ke zaki musu fad’a ki d’ora su ahanya sai gashi ke da kanki kinyi abinda ko ameera bana jin zata yi abinda kika yi “Sai da suka kai Ukun dare Mallama Rabi na mata fad’a da Naseeha,Manal jikinta ne ya k’ara sanyi nadama da da nasani na kuma rufeta,ji take Dama hanun agogo ya koma baya da ta gyara kuskurenta amma ina aikin gama ya Riga da ya gama,kuka taci ta gode Allah,a k’arshe ta mik’e ta nufi band’aki ta d’aura alwala tazo ta tada sallah,addu’a ta rin ga yi sosai tana Neman yafiyar Allah akan abinda ta aikata,ta ringa rok’on Allah yasa kar Yusuf ya saketa,Allah ya huci zuciyarsa ya yafe mata ko Dan ‘yayanta aranar ko sau d’aya barci bai yi gingin d’aukarta ba har aka kira sallahr asuba tayi sallah tana zaune akan sallaya tana Jan carbi,Mallama Rabi kuwa tsantsar tausayin Manal ne yasa ta ringa share hawaye akai akai.

 

B’angaren Yusuf ma kuwa ranar barci bai ga idonsa ba Dan idonsa na kan agogo ya kagu garin Allah ya waye, su Hajja Kaltume su iso yaci ubansu,Allah yasan da ace Hajja Kaltume ba matar aure bace baisan wane irin mataki zai d’auka akanta ba Dan itace silar komai,amma duk da haka baya d’aukarta a matar aure Dan a karuwa ya d’auketa sai ya ci ubanta fiye da tunaninta kuma a k’arshe ya had’a ta da ‘yan hisba,kiraye kirayen Sallar asuba da yafara jiyo wane yasa ya mik’e ya nufi band’aki ya d’aura alwala yazo ya tada sallah,sai da ya dade yana addua kafin ya shafa,Dan massalaci yaso zuwa amma sabida yara yafasa zuwa massalacin,bayan ya idar da sallah,Kitchen ya nufa ya d’orawa su Hanif breakfast, daga nan ya wuce d’akinsa,tashinsu yayi da su tashi suyi sallah,suka mik’e gabad’ayansu da adduar tashi daga barci,d’aya bayan d’aya suka ringa shiga band’akin suna d’aura alwala yana zaune a gefen gado yana kallonsu, Haneef ne yaja su sallar,sallah sukeyi cike da nutsuwa kamar wasu manya taufiqa ma tafi bashi mamaki Dan yanda take sallar kamar wata babba bazaka tab’a yarda ‘yar shekara hud’u bace,mamaki bai gama rufeshi ba sai bayan da sukayi sallama yaga dukansu sun koma sun yi sujjadar shukur,lumshe idonsa yayi Hawaye na zubo mishi Dan yasan wanan duk koyarwar Manal ce,Manal tayiwa yaransa tarbiyya sosai da ba ya shak’ar shiga dasu ko ina yaransa suna da ilimi addini sosai da duk wani taro ko gasa idan za’ayi ‘yayansa ne akan gaba,su hukumar makaranta kan zab’a Dan bai zai iya fad’ar sau nawa yaransa kan ciyo gasa ba ta fanin addini,kuma duk Manal ce take jajircewa wajen ganin sunyi karatu sun kuma iya,amma abun mamaki Manal d’ince ta tak’e duk iliminta da saninta ta keta alfarmar da martabar aure,tasan duk abinda take yi haramune ta biye wa San zuciyarta,muryar Hanif ce ta katse matsa tunanin da yake yi,Suratul duha yake karantawa cikin zazzakar muryarsa Su Saleem nabinsa,ahaka ya shagala da kallonsu sai da ya tuna da ya d’ora abinci ya mik’e da sauri ya nufi kitchen, atakaice shi ya shirya Taufiqa da kansa su Hanif kuma suka shirya dakansu,suna cikin breakfast Hindatu ta shigo gidan ta gaishe shi ta fara aikace aikacenta,ganin suna breakfast ne yasa shima ya nufi d’akinsa shima yayi wanka ya shirya dan ya mik’a su makaranta,yana fitowa ya tarar da sun gama breakfast duk sun dau lunch box d’insu suna jiransa,umarni ya musu da su wuce su tafi,bayan sun gama ficewa daga palon ya kalli k’araso

dake mopping yace mata ta shirya kayansu Hanif a cikin akwati kafin ya dawo dan daga yau gidansu zasu koma wajen mahaifiyarshi ,Manal tayi tafiya sai ta dawo suma yaran zasu dawo,Dan haka daga yau kar ta sake zuwa tabari idan Manal ta dawo sai itama ta dawo,Hindatu to tace mishi tana k’ok’arin nufar d’akinsu Hanif Dan tafara had’a musu kayansu,akasan ranta kuma tana tunanin babu wani tafiya da Manal tayi fad’a suka yi da Yusuf dan jiya ai tajiyo ihun Manal da alama kuma dukanta yake.

 

 

Yana saukesu a makaranta ya koma gida, awaje yayi parking d’in motarsa ya shiga ciki,har ya kusa shiga palon ya tuna da Ton G juyawa yayi ya nufi boys quarters,a kwance ya samu Ton G yana ta birgima ya rik’e cikinsa yana ta ihu bai ma San Yusuf ya shigo d’akin ba,tsawa Yusuf ya daka mishi,yana “kai mai haka zaka cikawa mutane kunne da ihu,” da sauri Ton g ya mik’e yana rik’e cikinsa Ton g gaishe shi ya fara yi hawaye na zubo mishi,Yusuf bai amsa ba ya k’ara daka mishi wani tsawan yana tambayarshi mai yafaru yake wa mutane ihu, cikin tsananin tsoro da rawar baki Ton G yace ” Alhaji cikina ne yake ciwo wlh yunwa nake ji” Yusuf wani mugun tsaki yayi yace “shi yasa ka cikawa mutane gida da ihu ai kadan ka gani sai yunwa ta kasheka ma tukuna ba ka iya bin matan mutane ba,” kuka Ton G ya k’ara fashewa dashi yana “Dan Allah ka taimaka min wlh yunwa nake ji kamar na mutu” Yusuf tsaki yayi ya bar d’akin, ya nufi b’angarensa wayar ton g ya d’auko da ta Manal ya nufi kitchen ya juye sauran indomie daya dafa wa su Hanif ya koma boys quarter wajen Ton G,
Ton g yana ganinsa da plate a hannu yayi sauri ya gyara zamansa Yusuf kuwa ya zuba mishi wani harara ya ajiye abincin a gefensa yace ” maza kira min wanan dabobbin abokanan nan naka naji ko sun taho” jiki na rawa Ton g ya k’arbi wayar ya kira Bad boy,Yusuf yace yasa a Handsfree ” a Handsfree yasa adai dai lokacin da wayar tafara ringing,d’agawa su Bad boy suka yi da sauri Dan sun Dade suna kiran layin Ton G su ce mishi suna hanya Dan sun ma wuce Kaduna Dan da asuba suka taho,Ton g tambayarsu yayi ko sun taho anan suka ce mishi ai sun Dade da tahowa ko sallar asuba ma basuyi ba suka taho Dan haka yacewa *Sugar Mama* d’insa ta tanada musu breakfast kafin su iso,to Ton G yace ya kashe wayar yana kyalkyala dariya,Yusuf mamaki ne ya rufeshi daya ga Ton G na dariya ce masa yayi mai yasa yake dariya, Ton g wani dariyar ya k’ara kyalkyalewa dashi yace ” Alhaji dariya nake yi Dan su Bad boy basu San bulala zasu zo su sha ba ,har suna a ajiye musu breakfast,Alhaji Dan Allah ka taimaka min yanda ka cire min hak’oran gaba suma ka cire musu wlh duk sun fini iskanci gwara” maganarsa ce ta mak’ale a fatar bakinsa sakamakon wani bahagon mari da Yusuf ya d’aukeshi da ita, yace “Dan ubanka har kana da sararin da zaka yi dariya,ka daina dariya Dan tare zan k’ara dukanka da abokanan naka,Dan a duniya babu Wanda na tsana sama dakai shege Dan iska” Yusuf k’arbe wayar yayi daga hanunsa yabar d’akin yana zagin Ton g, ton g kuwa yana ganin ya bar d’akin ya janyo plate d’in indomie yafara ci loma uku yayiwa indomie ya cinye,yana gama ci ya fashe da kuka yana ya shiga uku ya lalace yau da kansa ya kawo kansa gidan da za a kashe shi da ransa, Allah ya isa ya ringa jawa Hajja Kaltume yana tsine mata dan ita ta janyo mishi komai dan ita ta ringa zugashi akan yazo.

 

 

Yusuf yana barin wajen Ton G akwatin kayansu Hanif ya kinkima yayi waje,abayan boot yasa akwatin ya koma ciki yacewa Hindatu ta jirashi ya dawo akwai aikin da zai sata kafin ta tafi, daga haka ya juya ya koma cikin motarsa ya d’au hanyar gidansu dake Lameedo cresent,tafiyar ‘yan mintuna ne ya kaishi gidan,awaje yayi parking ya kwankwasa gate d’in,maigadi ne ya leko dan yaga waye ganin Yusuf ne yasa ya bud’e k’ofar cikin rawar jiki ya na mishi sannu zuwa,amsawa Yusuf yayi yana shigewa ciki,Tamfatsetsen gida ne daya amsa sunansa gida dan Mahaifin Yusuf shahararren mai kud’i ne na bugawa a jarida, duk da kud’in mahaifinsa hakan bai sa ya dogara da kud’in mahaifinsa ba duk da shi kadai ne namiji,Neman na kansa yake tukuru,babu irin fad’an da Mahaifinsa baiyi ba akan ya ajiye aikin da yake yi yazo ya rik’e mishi wasu companies d’insa Yusuf yak’i dan yafi so shima ya Tara nasa yasan zafin nema.

A katon Palo dake saman gidan ya samu mahaifiyarsa a zaune da wasu mata a zaune dagani mabukata ne dakanzo Neman taimako wajenta,sallamar da yayi ne ya katse mata maganar da take yi,ta juyo tana amsa sallamar cikin tsananin mamakin ganinsa dan tasan yau alhamis,duk ranar sunday yake zuwa gaisheta,da sauri matan nan suka mik’e suka yi waje,Hajiya Munawara tace ” aa Yusuf yau Kaine a gari lafiya kuwa naga yau alhamis ba weekends ba”? Murmushi Yusuf yayi yana cire Takalmin k’afarsa tsugunawa yayi har kasa yana gaisheta, amsawa Hajiya Munawara tayi tana nazarin fuskarsa dan taga idonsa a d’an kumbure ” Lafiya kuwa Yusuf na ganka haka? Yaushse ka dawo”? Hajiya Munawara tace tana k’ara nazarin fuskarsa.

 

Sunkuyar da kai Yusuf yayi yana tunanin abinda zai gaya mata dan gaskiya bazai iya gaya mata gaskiyar abinda ya faru ba,kirkirar murmushi yayi yace
“Ba komai hajiya kawai zuwa nayi jiya ayyuka suka dan ragu shine nace bari nazo kawai”

Hajiya Munawarra kallonsa kawai take yi dan bata yarda da abinda yace ba tana dai tunanin wani abun yake b’oye mata cewa tayi ” lailai ka kyauta yasu Manal d’in ya yaran”

Tofa nan gizo ke sak’ar dan Yusuf bai San mai zai ce mata ba dan Hajiyarsa na masifar San Manal, indai zai zo ya gaisheta sai tayi mishi naseeha da ya rik’e manal dakyau dan dabi’un Manal na mutuk’ar burgeta,most especially ta fanin addini,dan idan su Hanif suka zo gaisheta har wani murna take yi idan taga yanda suke karatun Qurani,d’aurewa yayi yace ” Hajiya Abinda ya kawoni kenan mun samu sabani da Manal tana gidansu shi yasa na kawo kayan su Hanif su zauna anan kafin komai ya daidata,” tunda yafara magana Hajiya Munawarra ta saki baki tana kallonsa cikin tsananin mamaki tace ” mai kace kunsamu sabani da Manal tana gidansu kasan mai kake cewa kuwa”? Shiru Yusuf yayi ya k’ara sunkuyar dakansa ” ina tambayarka Mai ha had’aka da Manal d’in da har ka kasa hakuri sai da ka koreta gidansu,shekara goma sha uku da aure,da yara uku babu kunya babu tsoron Allah ka kora Manal gidansu mai tayi maka haka”?

“Hajiya kiyi Hakuri bazan iya fad’a miki abinda ya faru ba,kema kinsan tunda na aureta hakan bata tab’a faruwa ba Laifiin da ta min ya wuce tunanin mutum bazan iya hakuri na cigaba da zama da ita ba tana gidansu”

Yusuf yace yana mai kau da kansa dan ji yake kamar yanzu abun ya faru

“Yusuf kenan nima ban matsa ma lailai sai ka fad’amin abinda ya had’aka da Manal ba amma aganina duk abinda zata yi maka bai kamata ka koreta gidansu ba hakuri ya kamata kayi ko dan yaranta,yanzu aganinka korata da kayi gida shine mafita, duk da bansan mai ya had’aku ba Manal bata cancanci haka daga wajenka ba yarinya mai hankali da tunani, hak’uri zaka yi dan aure ya gaji haka dole wataran ku samu sabani dan haka Nima bana bukatar naji mai ya had’aku a matsayina na mahaifiyarka ina mai baka hakuri,ka k’ara hakuri ka dubi yaranka ka tausaya musu kaje Ku daidaita ta koma d’akinta”

Shiru Yusuf yayi dan Sam bazai iya maida Manal d’akinta ba yanzu ko da zai maidata ba yanzu ba “Hajiya dan Allah kiyi hakuri ban tab’a bijire miki ba bana fatan kuma na bijire miki zan mayar da Manal d’akinta ba yanzu ba,sai ta kara hankali tayi nadamar abinda tayi min ai yaran nawa na duba shi yasa ban saketa ba ,amma badan haka ba Manal abinda tayi min ya cancanci in saketa,kawai alfarma d’aya nake nema awajenki dan Allah su Hanif su zauna awajenki suringa zuwa makaranta daga nan,duk weekends zan ringa zuwa ina d’aukarsu”

 

Hajiya Munawarra zuba mishi ido tayi tana mamakin maganganunsa can kasan zuciyarta kuma tana tunanin mai ya had’asu haka,tasan Yusuf na masifar San Manal,lailai tunda Yusuf ya iya d’aukar irin wanan matakin abinda Manal tayi mishi ba k’aramin abu bane, amma zata so tasan mai ya had’asu haka ganin ko da ta matsa mishi ba gaya mata zai yi ba yasa tace “to shikenan dafatan dai bazaka d’au tsawon lokaci ba,dan gwara Ku daidaita tun wuri in ba haka ba dakaina zan maidata d’akinta dan yara ya kamata ma ka duba,” Yusuf bai tab’a tunanin komai zai zo mishi da sauki haka ba,murmushi yayi yace “Insha Allahu Hajiya ni zan tafi dan Allah 12:30 nayi kisa driver ya d’auko Taufiqa ya jira su Haneef ma kawai sai su taho gabad’aya dan ni daga nan Abuja zan wuce, Hajiya Munawarra cewa tayi ” babu matsala kaci abinci kuwa”? Girgiza mata kai yayi yace “Naci” Hajiya Munawarra cewa tayi “ban yarda kaci abinci ba wuce dinning ka zuba abinci kaci”,Yusuf yunwar yake ji amma sabida yanasan yaci ubansu Ton G yace mata dagaske a koshe yake,agurguje ya mata sallama ya tafi dan yana tunanin zuwa yanzu yaci ace abokanan Ton G sun k’araso

 

 

Ai kuwa yana shiga motar yaga misscalls d’insu rututu,Hajja Kaltume ma ta mishi 10 misscall,da sauri ya duba wayar Manal yaga misscalls d’in Hajja Kaltume, harda text message,bud’ewa yayi ya karanta

_Momyn Hanif ina ta kiranki tundazu baki d’auka ba na kira ma layin ton g bai d’aga ba wane irin soyayya kuka sha haka kuka kasa d’aga wayar nafi minti arbain da sauka a kano,Ina k&tsuit hotel ki turomin lambarsa dan Allah ina jiranki_

 

Murmushi jin dadi Yusuf yayi dan komai na tafiya mishi dai dai abokanan Ton G sun k’araso lokaci d’aya da Hajja Kaltume, reply yayi mata da

_kiyi hakuri banji bane,barci mai nauyi ne ya d’aukemu wlh jiya bamu samu barci ba kice har kin iso,ki fad’amin room number da kike na kawo shi da kai na dan nafad’a miki boy d’in nawa d’an madara ne_

Hajja Kaltume datayi rashe rashe akan gado tana kwankwad’an maganin mata text d’in na shiga wayarta ta saki murmushi ta mayar da reply kamar haka

_Momyn Hanif bakida dama,duk kinsa na zaku naga Wanan Boy d’in naki, ina room 13 down floor,dan kinsan yafi ko ina girma,dubu d’ari da hamsin na kama d’akin dan tunda naji kince aje bota ne bai dace in kama mana k’aramin guri ba ,dan Allah kiyi sauri ki kawo min shi a gwiwa nake dan ko barcin kirki ban yi ba sabida dokin ganinsa_

Yusuf reply ya mata yana dariyar mugunta

_an gama Hajiya admin yanzu zanyi wanka na d’aukoshi sai kin gamu_

A guje ya ja motar ya nufi gida dan ya bawa Ton G wayar ya kira su Bad boy yaji suna ina,yana isa gidan ko parking bai gama yi ba ya fito daga motar aguje,ya nufi boys quarter, Ton G agigice ya tashi daya ga yanda Yusuf ya fad’o d’akin mik’a mishi wayar yayi yana haki yace “maza kira ‘yan iskan abokanan nan naka naji ko sun k’araso kiran daya shigo wayar ne ya ya katse masa maganarsa Bad boy ke kiran Ton G dasauri Yusuf ya d’aga yasa a Handsfree,wani gundumemen ashar bad boy yayi yace ” dan ubanka ina ka ajiye waya tun dazu muna kiranka,kasan mun kusa awa d’aya da isowa kuwa,kabarmu a shanye a bakin titi ga yunwa dan wulakanci ana ta kiranka baka d’auka ba dalla Mallam turo mana address,”dariyar mugunta da ya tahowa Ton G ya had’iye Yusuf kuwa ya ja da baya yayi kasa da murya ya fara yiwa Ton G kwatance ya fad’a musu, yana gama gaya mishi ya kashe wayar,kasa dai had’iye dariyar yayi sai da yayi,Yusuf k’arbe wayar daga Hanunsa ya zuba mishi mugun harara ya fice da sauri,d’akinsa ya nufa ya canja kayansa zuwa 3 quarter da armless,ya d’auko wata sharb’ebiyar dorina ya ajiye agefen gado,fito wa yayi daga d’akin, Hindatu dake zaune a Palo yace wa zata shigo mishi da wasu,ta d’auko musu lemo da ruwa tamkar dai jiya in ta ajiye ta juya ta tafi gida,to tace mishi ya koma d’aki yana zaro wasu dorinar,bayan minti goma sha biyar sai ga Bad boy na kira da sauri Yusuf ya d’aga Bad boy yace ” gamu nan a bakin gate d’in gidan” katse wayar Yusuf yayi yafito Palo,yacewa Hindatu suna waje taje ta shigo dasu, ya juya ya koma d’akin,yafara had’a sharba sharba dorinar ya had’esu waje d’aya ya d’aure.

 

Hindatu har Palo tayiwa bad boy,dan auta, Dee Boy da Badest one iso,suka zauna suna kalle kalle,tsugunawa tayi dan ta zuba musu lemon bad boy yayi sauri ya k’arbe lemon dan gani yake tana b’ata musu lokaci dan ba k’aramin yunwa da kishi ruwa suke ji ba, lemon ya k’afa abakinsa yafara sha,su dee boy na ganin haka suma suka susungumi lemon suka k’afa kai,Hindatu kuwa hakan da tagani ne yasa ta mik’e tayi hanyar d’akin Manal,ta na d’aga labulen d’akin Yusuf yace tace musu Hajiyar tana zuwa,Hindatu fitowa tayi ta fad’a musu ta fice waje, dan autan kalle kalle ya fara yi yana ” Kai guys da alama matar nan fa mijinta mai kud’i ne kunga dukiya kuwa,” dee boy ne ya k’arbe zancen,yana “kai dalla zauna tukuna ni yunwa nake ji wallahi, wai ina ton g d’in ne dan iska yasan mun k’araso yaki fitowa,” Bad boy tsaki yayi yace shege bari na kirashi, Yusuf yana ganin kiran bad boy ya fito daga d’akin hard’e hannayensa yayi yana kallonsu,’yan kuci kucin yara ne dan basu fi 21/22 ba har gwara Ton g akansu, duk sun shagala suna kalle kalle basu lura da Yusuf dake kallonsu ba,Yusuf cikin ya koma ya d’auko dorinar ya b’oye abayansa ya nufi inda,suke gyaran muryar da yayi ne yasa suka juyo gabad’aya suna kallon Yusuf a tare suka mik’e gabansu na fad’uwa dan Yusuf irin giant dinan ne ga tsayi,in ba saninsa kayi ba tunani zaka yi soldier ne,d’aura fuska Yusuf yayi yace musu ” Lafiya wa kuke nema”? Wani irin murd’awa cikinsu yayi jikinsu ya d’au rawa,dan Ba k’aramin tsoron Yusuf suka ji ya rufesu ba,wani mugun tsawa Yusuf ya daka musu yana” nace uban me kuke yi a gidana wa kuke nema”? Tuni suka zube akasa suka fara kinkina wanan ya kalli wanan,wanan ya kalli wanan,Yusuf cikin tsananin fushi ya k’arasa inda suke yace ” tunda bazaku yi magana ba bari na ci ubanku zaku bud’e baki kuyi magana,zaro dorinar yayi daga bayansa ya fara lapta musu ihu suka suna Neman taimako in wani ya mik’e yana k’ok’arin guduwa sai Yusuf ya kamoshi dukansu kawai Yusuf yake yi kamar an aiko shi sai da yayi musu jinajina dan autan har fitsari ya saki a wando ya koma gefe yana sauke ajiyar zuciya,Su Bad boy kuwa sabida tsabar wahala sun ma kasa kuka,cikin murtuk’ewar Fuska Yusuf yace ” zaku gayamin abinda kuka zo nema a gidana ko kuwa”? Da sauri suka had’a baki suka fara ce mishi abokinsu Ton G ne yace suzo,tambaya Yusuf ya wurga musu yace ” waye ton g mai yace kuzo kuyi

Zare ido suka fara yi suna kallon juna dan basu San mai zasu cewa Yusuf ya kawo su gidan ba,Yusuf ganin babu mai shirin magana a cikinsu ne yasa yace ” tunda ba zakuyi magana ba bari na ci ubanku zakuyi magana ne dorinar ya d’auka ya k’ara rufesu da duka suka ringa ihu suna zasu fad’a.

 

Maneji pls ya kusa karewa
[10/14, 6:56 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN* *GROUP*

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short novel based on true life story*

 

Page 55_60

Ajiye dorinar Yusuf yayi yace ” ina jinku mai kuka zo nema a gidana”?,

dan auta da sauri ya d’aga hannunsa Dan baya so ya k’ara dukansu da dorinar,”Alhaji kayi hakuri wlh wani abokinmu ne yace muzo ana Neman ‘yan aiki,” da sauri su bad boy suka hau girgiza kai suna ” aiki muka zo nema wlh” murmushi Yusuf yayi yace ” yanzu dai aiki kuka zo nema ko” kallon juna suka yi suna tsoron Murmushin da Yusuf yayi,ko dai ya gano abinda ya kawo sune,In kuwa hakane sun shiga uku Dan da alama shine mai gidan,Yusuf mik’ewa yayi ya fita waje ya kullo k’ofar palon ya nufi boys quarters Bad boy da sauri ya mik’e ya kalli dee boy yana ” Mun shiga uku Mun lalace muna zaman zaman mu Ton G ya janyo mana masifa inaga fa mai gidan ne ” D badest one da yafisu shan laftar dorina cewa yayi “ina ga fa kama ton g yayi da matarsa mu dai munga ta kanmu yau,Dan Auta dai ba magana sai sauke ajiyar zuciya yake, shiru suka yi da suka ji ana k’ok’arin bud’e k’ofar,Yusuf ne ya shigo yana ingiza keyar ton g har gabansu ya kai Ton g, Yusuf yace ” Wanan shine abokin naku”? Cikin tsananin tsoro suka fara gyad’a kai Yusuf kallon Ton G yayi da ya ringa bin su Bad boy da kallo yace ” wayanan sune ‘yan group d’in ” *SEX NIGHT CLUB* da kuke turawa juna hoto da videon Matan da suke Muamalla daku” da sauri Ton g yace “sune Alhaji amma saura mutum d’aya Aliyos shine Wanda Baka samu a waya ba,” Su bad boy tuni cikinsu ya d’uru ruwa dasu ka ga Ton g da zub’abb’un hak’ora guda biyu,ga Shatin dorina a koina na jikinsa Yusuf juyawa yayi ya kallesu yace ” ina shi Aliyos d’in yake “? Dee boy ne yayi sauri yace “ya koma Lagos da zama ranka ya dade”,girgiza kai Yusuf yayi yace “dakyau zan muku tambayoyi inaso Ku fad’amin gaskiya idan ba haka ba kunga wanan ” ya nuna Ton g ” to wlh zan Muku fin abinda na masa matsawar kuka min karya shi hak’ora biyu na cire mishi Ku gabad’aya zan cire muku, kafin nan duk ku mik’o min wayoyinku cikin rawar jiki da tsananin tsoro suka ciro wayoyinsu suka mik’a mishi, irin Tambayoyin da Yusuf yayi wa Ton g irin shi ya ringa musu suka ringa bashi amsa daki daki,suma dai Hajja Kaltumen ce ta zama silar lalacewar su,girgiza kai Yusuf yayi yace “Ku yanzu abinda kuka ringa yiwa matan mutane idan Ku aka nemi matanku Ku,zaku ji dadi,girgiza kai suka yi da sauri suna bazasu ji dadi ba,”, To meyesa kuka zabi irin wanan rayuwar mai tarin zunubi,shiru suka yi babu Wanda ya iya bud’a baki yayi magana,kiran Hajja Kaltume da yaringa shigowa wayar Manal ne ya katse masa maganar da yake, mik’ewa yayi yace Ku tashi dukanku mu tafi wajen leader d’inku tana can a hotel tana jiran tsinane irinku,zan d’auki mumunan mataki akanta Dan itace *SANADIN LALCEWARKU,ITACE SILAR JEFA MATATA ACIKIN MASIFA DA BALAI”*Ku wuce mu tafi,da sauri suka yi waje, Dan suma zasu so Hajja Kaltume ta samu nata rabon bulalar,d’uruwa suka yi cikin motan Yusuf yajasu suka nufi k&tsuit hotel,tafiyar minti goma sha biyar ne ya kaisu hotel d’in, Umarni ya musu da su sauk’a,su biyo shi abaya kuma kar Wanda yayi yu
nkurin gudu wa a cikinsu,duk Wanda ya kuskura yace zai gudu tsaf zai harbeshi, tsoro ne ya kara rufesu suna bazasu gudu ba, dorinar da ya ajiye abayan motarsa ya d’auko ya rufe motar ,yayi gaba su Ton g na binsa abaya,Yusuf bai sha wahalar gane d’akin da Hajja Kaltume ta kama ba,text ya mata da wayar Manal da ta zo ta bud’e k’ofar suna waje.

 

 

Hajja Kaltume dake kwance tayi rashe rashe akan gado daga ita sai wani gajaren bak’in skinny,sai breziya dake jikinta,juyi kawai take yi tana tand’a baki kamar wacce take shan alewa( ‘yar iska kawai??) shigowar text message ne yasa ta mik’e da k’yar Dan Tumbine da ita kamar mai ciki,tana gama karanta message d’in da aka turo mata ta mik’e tana wani juyi,Tumbinta duk ya zazzago kasa kamar mai ciki,bud’e k’ofar tayi ta juya tana tafiya tana juya duwawu,Yusuf kuwa dama ya saita dorinar hannunsa ya rik’e ta da kyau yana ganin an bud’e k’ofa ya ce su Ton g su shiga,da sauri suka shige shima yabisu a baya ya rufe k’ofar da mukulli,Hajja Kaltume duk batasan abinda ake ba juya duwawu kawai take dan ta ja hankalin wanda Manal ta had’ata dashi,magana take tana “kun kyauta da kuka shanyani ai,sai Ku shigo daga d’aki “,tana dab da shiga d’akin taji saukar dorina ko ta ina, Yusuf da iya k’arfinsa yake zabga mata dorinar dan ganinta da yayi ba kaya ba k’aramin k’ara hasala shi yayi ba,duwawunta da cinyoyinta ya ringa kaiwa duka, Hajja Kaltume kuwa sai tsalle take tana ihu,su ton g dake gefe a tsaye dariya suka kwashe dashi da suka ga yanda Hajja Kaltume take tsalle tumbinta na tsalle,cikin minti goma Yusuf ya chanjawa Hajja Kaltume kamanin,dan bayan ya zane mata duwawunta da cinyarta fuskarta kawai ya koma ya ringa lafta,Hajja Kaltume kuwa sabida tsananin azaba kasa ma ihu tayi ta zube akasa tana birgima, sai da Yusuf ya gaji dan kansa ya wurgar da dorinar hannunsa ya zauna akan kujera yana maida numfashi,Su ton g tuni suka gimtsa dariyar da suke amma dayake Bad boy yana da rabon shan wata bulalar kasa daina dariyar yayi,dan Hajja Kaltume yanda ta ringa tsalle,tumbinta na tsalle ne ya masifar bashi dariya,Yusuf mik’ewa yayi a fusace yad’auki dorinar da ya wular ya nufi inda suke,ihu suka ringa yi suna bashi hakuri amma ina Yusuf ya Riga da ya zuciya sai da ya musu lilis ya koma gefe yana sauke ajiyar zuciya,Hajja Kaltume kuwa sai da ta samu minti 30 tana birgima tana kuka dan ba k’aramin azaba tasha ba d’agowa tayi da k’yar ta kai kallonta kan su Ton G da suka yi tsururu suna kallonta mamaki ne ya rufeta data gansu a waje d’aya d’aurewa tayi tace cikin kuka “Ton G,Dee boy,bad boy,D badest one,dan auta mai kuke yi anan,mai ya had’aku da wanan azzalumin kuka kawo shi gurina”? Shiru suka yi suka kasa magana dan gani suke suna k’wak’waran motsi Yusuf zai rufesu da duka,Yusuf cikin tsananin kiyayya da tsana yace “inaga har yanzu Baki daku ba dan da kin daku bazaki samu bakin magana ba” mik’ewa yayi ya nufi wajenta,Hajja Kaltume tasa ihu ta mik’e da k’yar tafara zagaya palon, tana “kasan wa kake duka kuwa kasan kuwa ni matar aurece,wlh sai ka yi dana sanin dukana shege azzalumi, mai had’ina dakai mai nayi maka da zaka min irin wanan dukan” duk maganar nan da take yi zagaye palon take tana kuka, murmushin takaici Yusuf yayi ya kalli Ton g yace ka gaya mata ko ni waye, Ku fad’a mata komai dan ni bazan iya magana da kazama karuwa ba,dan wanan shaidaniyar bata da banbanci da karuwa da ake biya a kwanta da ita,wanan ‘yar iskar tsohuwar da ahaife ta haifeku ita take biya ankwanta da ita wai nan da sunan matar aure wa’iya zubillahi,” maza gaya mata ko ni waye, kafin na mik’a Ku offishin Hisba dan wanan shaidaniyar matar sai na kaita Hisba,Ton G cikin rawar baki da tsoro ya fara bawa Hajja Kaltume labarin Yusuf Mijin Manal ne,ya kwashe komai ya fad’awa Hajja Kaltume a k’arshe ya bud’e mata wawulonsa yana “Hajiya kinga mai kika janyo min na rasa hakorina biyu nayi dana sanin biye miki”,Hajja Kaltume tunda Ton G yafara magana jikinta ya hau rawa,tsananin tsoro ya rufeta, zubewa tayi akasa tana ” Kayimin rai bawan Allah ka rufamin asiri nayi kuskure bazan sake ba”

 

Wani mugun
tsawa ya daka mata yace ta shige taje ta sa riga tun kafin yazo ya k’ara mata wani dukan dan ganinta da yake ba kaya wani irin zafi Zuciyarsa ke masa a guje ta shige d’aki taje tasa kayan ta fito ta kuma zubewa agaban Yusuf tana ” “bawan Allah kayi min rai karka tona min asiri wlh sharrin shaidan ne” Yusuf wani irin bak’in ciki ne ya rufe shi yace dan Allah baki ji kunya ba da kika ce sharrin shaidan ne,ai kema kanki shaidaniya ce,dan Allah dubi yaran da kika lalata kika d’orasu akan hanyar halaka, A haife kin haifesu,da aurenki kike aikata zina,kika bud’e grp kika janyo mata salihai kika dulmiyar dasu da aurensu da yayansu,anya ke ba jahila bace dan jahilai kadai ne za su iya abinda kika yi,
Dan kinyi Abu kamar jahilan farko wanda basu da ilmi da tsoron Allah
Ki tuna fa Allah madaukakin sarki a cikin AlQur’ani mai girma yana cewa

_Wa man ya’asil laha wa rasulahu fakad dalla dalalan mubeenah_
*(Dukkan wanda ya saba ma Allah da manzonshi hakika yana cikin bata mabayyani)*
Ke kam abinda kuka jefa kanki a ciki yafi karfin b’ata ya koma hallaka bayyanan na.

 

Haba kina musulma ‘yar musulmai amma kina aikata masha’a irin wannan alhalin Allah da kanshi ya fad’a cikin AlQur’ani mai girma cewar
_Wa Qullil mu’uminati yagdubna min absarihinna wa yahfazna furujahun_
*(Allah yace ma Annabin rahma ka gaya ma matan mummunai su kulle idanuwansu daga kallon abun ki su kuma kiyaye farjinsu daga daga abinda Allah ya haramta) (zinace zinace)*

Wallahi Ku sani gabad’ayanku kun aikata babban zunubi,ke kina da aure kina aikata zina,Ku kuma kuna Neman matan aure kuna aikata zina dasu,yanzu fa zaku iya cewa wannan kaddara ce Allah ya d’ora muku ,to bari kuji na fad’a muku wanan ba kaddara bace da Allah ya dora maku, face kaddarar da kuka dora ma kanku saboda shagala da dunia, rashin tsoron Allah da kuma gangar shaidan dake gaya maku karya. Saboda Allah da kanshi ya fada a cikin AlQur’ani mai girma inda yake cewa.
_Innallaha laa yazlimuu misqalaa zarra_
*(lallai Allah baya zaluntar Dan Adam daidai da gwargwadon kwayar zarra)*
Kunga kenan babu yadda zaayi Allah ya zalunceku ta hanyar dora maku zina da aurenku,zinarma kazama da yayan cikinku.
Alhalin da kashi a cikin AlQurani ya fadi da kanshi cewa..
_Wala taqrabuz ziinah..innahu khana fahishatan_
*(kada Ku kusanci zina,sbd ta kasance alfasha ce)*
Ku yanzu ko hukuncin da Allah ya tanadar ma mazinata baya daga maku hankali wanda ku hukuncinku kisa ne ta hanyar jefewa a matsayinku na matan aure su kuma samarin ga abinda Allah yace a kansu
_Azzani wazza niyatu fajliduu kulli waheedin mihhumaa mi’atee jaldha_
*(Da mazinaci namiji da mazinaciya mace dukkansu hukuncinsu bulala dari ne)*

Mune nan zamu kiraku da kaddara saboda kaddara ce Allah ya doro mana ta aurenku tunda mudin ba mazinata bane ba kuma mushirikai bane
Amma Allah ya hadamu da fasikan mata mazinata masu zina da yayan cikinsu,zinarma da ta ido ta baki data farji duk kun hada kuna yi..wa’iyazu billah
Wannan wace irin masifa ce. Muna salihan maza Allah ya hadamu da matan banza.
Wannan mummunar kaddara ce Allah ya dora mana. Allah kuma ya bamu ikon cinyeta.

_Azzani la yankihuu illa zaniyatan au mushrikatan wazzaniyatu la tankihuha illa zanin ai mushrik,fa hurumma zalika alal mu’uminin_
*(Mazinaci namiji baya aure sai mazicinayi mace ko mushrika,haka kuma mazinaciya mace bata aure sai mazinaci namiji ko mushriki,hakika Allah ya haramta hakan akan mummunai)*

Yanzu ke hajia Kaltume kinsan iyakar zunuban da kika dauka kuwa a dunia,kin zama hangar shedan,kina bin yaran mata da manyan mata kina lalata masu rayuwa,kina koya masu zina,kina bata kananun yara maza ta hanyar koya masu mummmunar dabia ta zinace zinace, kina bata rayuwar aure (babbar sunna ta maaikinmu) kina wulakanta daraja da martabar aure,kina koya ma matan a al-umma ha’intar aure alhalin babu abinda mazajensu suma gaza dasu,ke koda sun gaza ki sani zina haramun ce kuma babu inda aka halatta komin tsananin condition kuwa
Hajia Kaltume ki sani ga abinda Allah ke fada akan irinku nan
_Innallazina yuhibbunah an tashi’aal fahishata fil lazina amanu lahuum azabunn aleemun fid dunia wal akhira,wallahu ya’alamu wa antuum laa ta’alamuun_
*(Hakika wadanda suke son yada alfahasha ta (zinace zinace) a cikin mutanen da sukayi imani, lallai suna da zunubi mai tarin yawa a dunia da lahira. Allah masani ne akan abinda baku sani ba)*

 

Dan Haka Ku tuba Ku nemi yafiyar Allah tun mutuwa bai riskeku a cikin irin wanan halin da kuka jefa kanku a ciki ba,yanzu mijinki kina ganin kinyi masa adalci,yanzu idan na tona miki asiri na yad’aki a gidan duniya na nemo mijinki na fad’a masa abinda kike aikata wa zakiji dadi,?” Da sauri Hajja Kaltume ta girgiza kai tana kuka dan tunda Yusuf yafara magana taji wani tsoron Allah na shi garta bata tab’a nadamar abinda take aikatawa ba sai yau

.Yusuf magana ya cigaba da yi yana

 

Ina ma ana yiwa mazinata hukuncin tun a gidan duniya kafin su mutu,da an rage zinace zinace a duniya,Allah ubangiji ya shiryeku idan kuna da rabon shiriya, Ku sani duniya ba gidan zama bane,Ku farka tun da wuri,dan kun shagala da yawa, naseeha Yusuf ya ringa musu sosai,Hajja Kaltume dasu ton g suka ringa kuka,suna nadamar abinda suka aikata,Yusuf sim card d’in wayarsu ton g ya cicire ya mik’a musu yace musu tafiya zai yi da wayarsu bazai iya basu ba,zai basu kud’i su siyi wani wayar, kallon Hajja Kaltume yayi data d’urkushe tana ta kuka yace ” kiyi k’ok’ari ki nemi yafiyar mijinki dan kin cutar dashi,kin ci amanarsa ko da kin tuba kin nemi yafiyar Allah kindaina abinda kike yi,matsawar baki nemi yafiyar mijinki ba Allah bazai yafemiki ba har sai kin nemi yafiyar mijinki,a k’arshe ina baki shawara ki rufe wanan grp d’in da kika bud’e idan ba haka ba,duk wacce ta cigaba da iskanci asanadiyarki kina da zunubi babba,kallonsu Ton g yayi yace ” Ku kuma kun maida zina ado,kun maida zina abun burgewa,kuje ku sab’i Allah kuzo kuma kuna fad’a kuna turawa junanku hotona da videon abinda kuka aikata,karku manta kowane gabb’a na jikinmu zai yi shaida ranar Lahira ina jiye muku zaman wuya,ina jiye muku daren hisabi daren da bawa ya kan yi kuka,daren da mata zata ga mijinta ta ringa b’uya akan Hisabi,daren da d’a zai ga ubansa ya ringa b’uya akan hisabi, daren da ‘ya taga uwarta ta ringa b’uya akan Hisabi,Allah ya ganar daku gaskiya,ina mai Baku shawara kuje Ku nemi duk mazajen da kuka aikata zina da matansu Ku nemi yafiyar su,daga haka ya fice daga d’akin yace Wani acikinsu ya biyo shi ya basu kud’in wayar,gabad’aya Yusuf ya d’auresu da jijjiyoyin jikinsu an rasa mai tashi a cikinsu ya bishi, kuka suke sosai suna tsinewa Hajja Kaltume dan duk itace silar jefasu a cikin wanan masifar,yanzu dagaske suma sai an nemi matansu,yanzu dagaske suma in suka haifi ‘yaya sai an neme su,( Sadnaf kuwa tace wanan dole ne ai duk abinda kayiwa d’an wani sai anyi maka)

Yusuf kuwa yana barin hotel d’in bai zame ko ina ba sai gida, yana zuwa sallah yayi ya had’a kayansa dan ayau yake so ya koma Abuja, yana dab da ficewa daga d’akin idonsa ya sauka akan wayarsu bad boy da ya k’arba koma wa yayi ya zauna a gefen gado,ya d’auki wayarsu ya shiga gallery aikuwa hotuna da videon manal da yake kyautata zaton duk abokanan Ton g suna dashi awayarsu su yagani kaca kaca,gogewa ya fara yi hawaye na zubo mishi dan Manal ta cuceshi matuk’a da ta tura sirrinsa mutane wajen shidda suka gani ganin goge hotunan duk b’ata lokacine,yasa ya sun gume wayoyin ya fita waje,ya bud’e rijiyar dake kai ruwa saman tank ya jefa wayoyin a ciki,ya koma d’aki ya d’auki jakar kayansa ya fita waje ya hau mota ya d’au hanyar Abuja.

 

Manal kuwa aranar k’arfe Tara aka sallamesu daga asibitin likita ya bata shawarwari da ta rage tunani jininta yana hawa sosai,tunda suka je gida,Manal ta kule a d’aki in banda kuka babu abinda ta keyi,Mallama Rabi ko kallon inda d’akin yake bata yi ba ballantana akai ga ta rarrashi Manal dan gani take duk abinda ya faru ita ta janyowa kanta,daddare su Mustapha suka hallara a gidan dan su tatauna yanda za ‘ayi a samu Yusuf a tambayeshi sakin Manal yayi ko kuwa, Abduljabbar da Babangida suka yanke shawara suje ranar Asabar su sameshi da haka suka ringa maida zance inda suka ringa cewa matsawar Auren Manal mutuwa yayi,lailai Manal zata ci ubanta a hanunsu,da haka suka yiwa Mallama Rabi sallama suka nufi gidajensu.
[10/14, 6:56 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN* *GROUP*

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short novel based on true life story*

 

Page 60_65

 

*Wanan shafin naki ne ke kadai Auntyna ( AUNTY SIS?) thanks for your love and support*

*Ban manta dake ba Meenahtraj Fck novels ina mik’a sakon gaisuwata gareki*

*kuna raina*

*Aseeya Nasser*
*Saudat idrees muhd*
*Shamsiyya shamsudeen*
*Momyn sultan kd*
*Mrs marafa*
*Ayush*
*Bilkisu*

 

*IN FACT INA YINKU ‘YAN ZAUREN BIEBIE ISAH KUNA BURGENI IRIN TOTALLY*

*WISH YOU SPEED RECOVERY MY FATY AZLAND GET WELL SOON DEAR*

 

 

Wata biyu kenan da tafiyar Yusuf abuja bai k’ara waiwayar Kano ba,waya kawai yake bugowa Hajiyarsa ta had’a shi da yaransa ,Hajiya Munawwara tayi mishi fad’an har ta gaji, Yusuf kuwa yana sane yak’i zuwa duk wanan lokacin,so yake zuciyarsa ta k’ara sanyi kafin ya dawo,Dan har lokacin ya kasa manta abinda Manal tayi mishi,duk da kewarta da Santa dake addabarsa haka ya d’aure,yana San ganinsu Hanif amma haka ya d’aure yak’i zuwa Dan gani yake In yazo ya gansu zasu iya karya mishi zuciya ya maida Manal,shi kuwa ba yanzu yake so ya mayar da Manal ba yafiso sai Manal ta shiga hankalinta tasan mai take yi tukuna zai maidata,Dan ya Dad’e da yafe mata bayan dogon tunanin da yayi yagane shaid’an ma ya bada tashi gudunmawar wajen dulmiyar da Manal,amma Idan ba haka ba babu abinda zai sa ya maidata.

 

B’angaren Manal kuwa tunda ga lokacin da yayanta Babangida yaje gidan Yusuf ya dawo yace gidan a kulle yake, Mustapha ya kirashi awaya Yusuf ya basu hak’uri da zai zo da kansa amma ba yanzu ba,Manal ta shiga cikin tashin hankali da damuwa ,bata da aikin da ya wuce kuka bata barcin dare Sam,kullum tana kan sallaya tana kuka tana Neman yafiyar Allah,tabi ta rame tayi baki,ga kewan yaranta dake damunta,haka kawai in tana zaune sai ta ringa jiyo muryar Su Hanif,tasha yunk’urin taje gidansu Yusuf taga su Hanif dan tasan babu inda Yusuf zai kai yaran da ya wuce nan,amma kunya kan hanata zuwa Dan gani take kamar Yusuf ya gaya wa Hajiyarsa abinda ta aikata,Mallama Rabi tun tana share ta tana nuna mata halin ko in kula har ta dawo ita ce ke mata naseeha,tana rarashinta akan ta kwantar da Hankalinta watak’ila ita kuma tata jarrabtar kenan.

 

B’angaren su Haneef kuwa kullum sai sun sa Hajiya Munawarra agaba suna damunta akan ta kaisu wajen momynsu da daddynsu,Hajiya Munawarra ta kanyi musu karya tace tafiya suka yi sun kusa dawowa,babu irin kayan wasan da bata siyo musu Dan ta deb’e musu kewa,tun Suna murna idan ta siya musu har ya kai ya kawo ma idan ta siya musu,watsi suke yi dashi suyi ta kuka su dai akai su wajen Momy da daddy,Taufiqa ma tafi d’agawa Hajiya Munawarra hankali Dan bakin gate take zuwa ta tsaya tayi ta kuka ita dai akai ta wajen momyn ta,har yajin cin abinci suka ringa yi su alalai sai an kaisu wajen momynsu,Hajiya Munawarra ganin duk wayo da dabararta ya kare yaran sun botsare mata ne yasa ta kira Yusuf ta rufe shi da fad’a akan idan bazai maida Manal d’akinta ba to yazo ya kwashe yayansa ita ta gaji,Yusuf hakuri ya ringa bata yana ayyuka ne suka mishi yawa shiyasa bai zo ba Tuntuni amma yana nan zuwa tayi hakuri,tsaki Hajiya munawarra tayi tace kar ma ya dawo in ta gaji kwashe yaran zata yi ta kai wa uwarsu.

 

Yau ma suna su Hanif na zaune da littafinsu abaje a gabansu sunyi cirko cirko,Taufiqa ta had’a kai da gwiwa kana ganinsu sai ka d’auka marayune,Dan duk irin kiriniya da yara kan yi duk basa yi sunyi wani sanyi,Hajiya Munawarra tana zaune akan kujera tausayinsu duk yabi ya rufeta,Hanif ahankali ya d’ago bayan ya gama karanta Home work d’in da aka bashi dan Sam bai iya ba,Hajiya Munawarra ma ba iya wa tayi ba Dan ita bata yi boko ba iya Arabic tayi,kwana biyu suna shan dukan fad’uwar da suke a home work,ba kuma iya wane basu yi ba,suna bukatar akara musu bayani Dan ana d’an twisting questions d’in,Hanif da yarone shi mai d’an karan wayyo,rashin ganin mahaifiyarsa na mutuk’ar damunsa Dan gwara ma Mahaifinsa yana kiransu awaya wani tunani ne ya fad’o masa arai ya d’ago yace wa Hajiya Munawarra

 

“hajiya ko dai Momyn mu mutuwa tayi kuke b’oye mana” Ku fad’a mana gaskiya idan mutuwa tayi mu hak’ura Dan kowane mai rai dole ya mutu,dole mu yarda da kaddara mai kyau ko Mara kyau,Dan Mallaminmu yace kowane bawa arayuwa sai Allah Ya jarrabceshi ya gwada imaninsa ya ga inzai iya cinye jarrabawar da ya masa, mun gaji da b’oye b’oyen da kuke mana,jikina yana gayamin momyna tana cikin matsanacin Hali Hajiya Ku fad’a mana gaskiya inda mahaifiyar mu take,”hanif yace yana fashewa da kuka,ai kamar zuga su Saleem yayi tuni suma suka fashe da kuka,Hajiya munawarra mutuwar zaune tayi da taji maganar dake fitowa daga bakin Hanif dan bata tab’a sanin Hanif yasan Kalmar mutuwa ba ballantana akai ga yasan kaddara mai kyau ko Mara kyau,lalai wayon Hanif ya wuce tunaninta,d’aurewa tayi tace, “Ku daina kuka Momynku bata mutu ba,Ku shirya anjima na kai Ku wajenta Dan nima nagaji da ganinku awanan halin,”cak suka tsayar da kukan da suke, suka d’ago da sauri suna kallonta,Taufiqa mik’ewa tayi da sauri taje ta dafa cinyarta tana ” Hajiya dagaske zaki kaimu muga Momy”? Gyad’a kai Hajiya Munawarra tayi ahankali tausayinsu na k’ara rufeta,wani mugun ihu taufiqa tayi ta fara tsallen murna,su Hanif kuwa suka tafi da gudu suka rungume Hajiya Munawarra,Hajiya munawarra hawayen da take b’oyewa ne ya hau zubo mata Dan rabon data gansu cikin farinciki haka tun lokacin da suke zuwa daga gidansu gaisheta,d’akinsu suka nufa da gudu suna bari suje su shirya,Hajiya munawarra girgiza kai tayi ta fara kwashe litattafan da suka baje a tsakiyar palon,d’akinta ta nufa Dan ta shirya Dan in bata shirya yanzu ba tasan halinsu haka zasu sata agaba su takura mata har sai ta shirya.

 

Driver ne ya kaisu har k’ofar gidansu Manal,Su Hanif suka duro daga motar da gudu, suka shiga cikin gidan suna kwalla wa Manal kira,Manal dake zaune akarkashin bishiya hanunta rik’e da Qurani tana karantawa kamar a mafarki taji muryar su Hanif suna “Momy Momy” daskarewa tayi azaune,ta k’ara baje kunnawa da idanuwa tana jiran taga dagaske ne muryar Su Hanif take jiyowa,wucewarsu tagani da gudu sun shige palonsu,farinciki da murna ne yasa ta kasa tashi hawayen farinciki ya hau zubo mata,Hajiya Munawarrra ce ta k’araso inda take a zaune adai dai lokacin da su Hanif suka k’ara fitowa daga Palon suna waige waige da alama Ita suke nema,idansu ne ya sauka akanta tana zaune akan darduma tana ta hawaye da gudu suka nufi wajenta suke zube ajikinta,ita kuwa ta rungumesu tana fashewa da kuka,suma kukan suka fashe dashi suna “Momy shine kika tafi kika barmu” Hajiya Munawarra itama hawayen tausayi ne ya hau zubo mata tana sharewa adai dai lokacin da mallama Rabi ta fito daga palon, Dan barci take muryarsu Hanif ne ya tashe ta daga barci, wani irin farinciki ne ya rufe Mallama Rabi data ga Hajiya Munawarra Dan tasan duk yanda akayi sulhu ne ya kawota ciki ta koma da sauri, ta d’auko katon tabarma ta fito ta shimfid’a tana yiwa Hajiya Munawarra bismillah tazo ta zauna,Hajiya Munawarra wajen tabarmar ta k’arasa ta zaune tana kallon Manal da yayanta dake rungume da juna tsananin tausayinsu ya rufeta,Manal ta bata tausayi dan ayanda ta ganta tasan Manal tana cikin tashin hankali da tunani,Dan tabi ta rame tayi wani zuru zuru kamar ba Manal ‘yar duma duma ‘yar gayu ba,Ruwan da Hajiya Rabi ta ajiye agabanta ne yasa ta d’auke idonta daga kallonsu,suka fara gaisawa da Mallama Rabi,Manal sai a lokacin tasan tare su Hanif suke da Hajiya munawarra Dan idonta ya rufe tana murnar ganin ‘yayanta ahankali ta zame su Taufiqa daga jikinta ta mik’e ta nufi inda suke asanyaye,dan gani take kamar Hajiya Munawarra tasan komai,tsugunawa tayi har kasa ta fara gaisheta,Hajiya Munawarra ta amsa gaisuwarta tana k’ara kallonta,su Hanif k’ara biyo Manal suka yi suka za zauna agefen tabarma,Taufiqa kuwa ta d’ane bayanta,Shiru ne ya biyo baya Dan Mallama Rabi batasan mai yakawo Hajiya Munawarra ba,Hajiya Munawarra ce ta fara magana tana “Manal kiyi hakuri nasan Yusuf bai kyauta miki ba duk da bansan mai ya faru ba,bai kamata ya d’auki irin wanan matakin ba,ya koroki gida ya rabaki da yaranki,Mallama Rabi kuyi hakuri Yusuf bai kyauta ba Sam,Dan wlh babu yanda banyi ba akan yazo su daidaita da matarsa ta koma d’akinta Dan ni nasan duk abinda Manal tayi masa bai dace yayi mata haka ba,Dan nasan Manal bazata yi masa abinda zai b’ata masa rai da gangan tana sane ba,na dade inaso inazo na maidata d’akinta da kaina,zuba mishi ido nayi Dan naga iya gudun ruwansa,wlh ko ni nan rabona Dana sa shi a idona tun da ya kawo min yaran nan wata biyu kenan,bai k’ara waiwaiyarmu ba sai dai ya bugo mana waya,abine ya isheni nace bari dai nazo dakaina Dan yaran nan wlh tausayinsu nake ji kullum sai sunyi min kuka akan na kai su wajen mahaifiyarsu sai kace wasu marayu,duk abinda ya faru bansani ba wlh,nayi nayi ya fad’a min ya k’i,ai shi zaman aure sai da hakuri ballantana an fara Tara zuria,sai dubi yara ayi hakuri,Dan haka Manal kiyi hakuri ki koma d’akinki ko dan farincikin yaranki,Yusuf ya gama nashi mulkin ki barni dashi,”Mallama Rabi ina Neman alfarma ayi hakuri komai ya wuce Dan Allah kar ayi tone tone Dan agarin tone tone sai rai ya ringa b’aci a iska,ayau inaso na maida Manal d’akinta taje ta cigaba da kula da yaranta,Ku manta abinda Yusuf yayi muku Dan Allah”

Mallama Rabi tunda Hajiya Munawarra ta fara magana taji wani irin farinciki da sanyi na ratsa zuciyarta Dan adduarta kenan kullum Manal ta koma d’akinta,Dan tana tausayinta sabida ‘yayenta ba k’aramin tsangwamarta suke ba kamar tayi mata kuka wani sa’in har Dan dai dai dai Affan ya rainata baya girmama ta yanzu,tunda yaji abinda ta aikata,babu Wanda zai kaita farinciki indai Manal ta koma d’akinta Dan har gara ace Yusuf ne yake wulakanta ta akan wulakancin da yay’enta suke mata,murmushi Mallama Rabi tayi tace ” ba komai tace babu komai Hajiya Allah ya k’ara kad’e fitina Dan an b’atawa juna sai dai Hakuri kawai,Manal dake zaune kanta a sunkuye wani irin farinciki ne ya ringa ratsata Dan burinta aduniya kafin ta koma ga mahallincinta bai wuce taganta a d’akinta ta nemi yafiyar mijinta ba,ta gyara kuskuren da tayi abaya,tasha alwashin ko wane irin wulakanci Yusuf zai mata zata jure Dan koma mai ya mata ita ta jawo,ahaka suka d’an tab’a hira Hajiya Munawarra ta umarci Manal taje ta had’a kayanta Dan tare zasu wuce,su Hanif ne suka tayata shirya kayanta,duk da kayan bawani masu yawa bane,Dan mallama Rabi ce ta didinka mata,Mallama Rabi har bakin mota ta rakasu tana yiwa Hajiya Munawarra godiya,tana yiwa Manal addua,ahaka suka ja mota suka tafi, Su Hanif sun saka Manal a tsakiya sai labari suke bata.

Sai da aka b’alla gate d’in gidan suka shiga Dan babu mukulli ahanun Manal,har Palo Hajiya Munawarra ta raka su manal, ta zauna tana jiran Driver da ya tafi d’auko welder Dan agyara gate d’in,sai wajen k’arfe takwas ta bar gidan bayan ta gama yiwa Manal dogon nasiha,Manal kuwa bayan ta rakata ta dawo,ahankali ta shige d’akin Yusuf ta kwanta a kan gadonsa ta lumshe ido tana tunaninsa,hawaye na zubo mata,take ta tuna duk abinda ya faru aranar da zata bar gidan kuka taci ta gode Allah tana tsinewa su Hajiya kaltume,atakaice tare suka kwana da yaran barci tayi mai cike da nutsuwa da kwanciyar hankali,rabonta da barci irin wanan tun kafin tafara cin amanar Yusuf.

 

Washegari su Hanif basu je makaranta ba tare suka taya Manal gyara gidan,su Hanif sai murna suke yi,Manal zage dantse ta k’ara yi wajen bawa yaranta tarbiyya da gyara gidan aurenta,ahaka tasamu sati biyu da komawa gidan,duk da kullum a cikin fargaba take Dan batasan ya zasu kare da Yusuf ba in ya dawo ya sameta a gidan.

 

 

B’angaren Yusuf kuwa hankalinsa ne yafara tashi daya ga inya kira Hajiyarsa bata d’auka Abu kamar wasa sati d’aya da kwana biyar kenan rabonsa da yaji muryar yayansa,duk wata hanya da zai bi Dan an had’a shi da Hajiya Munawarra ta waya, Hajiya Munawarra ta toshe nan da nan hankalinsa ya k’ara tashi Dan yasan this time around Hajiyarsa ba k’aramin fushi tayi dashi ba,shirye shirye ya fara yi na tafiya kano,inda yasa ranar Sunday zai taho kano,ranar Sunday kuwa da sassafe ya taho kano,aranar da Manal ta cika sati biyu da kwana d’aya da komawarta gidansa,gidansu yayi niyyar wucewa direct da ya iso kano,amma ganin agajiye yake likis yana bukatar yayi wanka ya huta kafin ya nufi gidansu ne yasa ya d’auki hanyar gidansa.

 

Gobe zan gama insha Allahu kuyi maneji da wanan
[10/14, 6:56 PM] Sadnaf: ? *S?N?DIN* *GROUP*

 

*Written by*

?? *SADNAF*?

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_We don’t just entertain and educate we touch the heart of the readers_ *P.M.L*

 

*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*

*A short novel based on true life story*

 

Page 65-70

?????

 

*ALHAMDULILLAHI RABIL ALAMIN,ALHAMDULILAHI ALLAH ABUN GODIYA ALLAH NA GODE MAKA DAKA BANI IKON KAMMALA LITTAFIN ?S?N?N?DIN GROUP,DAN IKONKA NE BA NAWA BA,YA RABBI KA DUBENI DA IDON RAHAMA DUK KUSKUREN DA NAYI AWANAN NOVEL D’IN ALLAH KA YAFENI NAYI NE DAN NA FADAKAR,NA WA’AZANTAR NA KUMA TSORATAR DA MATA DA SUKA TSINCI KANSU A RIN WANAN HALIN,ALLAH MASU YI KA NUFESU DA SHIRYA ,MU KUMA KA TSARE MANA IMANINMU MU FI K’ARFIN ZUCIYARMU AMEEN*??

*NOTE* *WLH TALLAHI A GASKE WANAN LABARI YA FARU,EXACTLY YANDA AKA BANI NA RUBUTA,ABINDA NA D’AN KARA KADAN NE WACCE TA BANI LABARIN ALLAH YA TSARE TA YA GANAR DA ITA GASKIYA BATA KAI GA FAD’AWA HALAKA BA,KUMA BASU RABU DA MIJINTA BA,DAN HAKA BABU YANDA ZAN RUBUTA MANAL TA RABU DA MIJINTA DAN NAGA WASU SUN FARA KIRANA SUNA MUN TEXT DA BAI KAMATA YUSUF YA MAIDA MANAL BA IDAN NAYI HAKA SAKON DA NAKESO NA ISAR BAI ISA BA,KO D’AYA INASO KU GANE WANI ABU MANAL BATA KAI GA AIKATA ZINA BA,KUMA TUN KAFIN ASIRINTA YA TONU TA FARA NADAMAR ABINDA TAYI,ALLAH NE YAYI IKONSA YUSUSF YA GANI DAN TA NEMI YAFIYARSHI,KUMA YUSUF BASHIDA HAKKINTA,KO A IYA NAN NA TSAYA SAKON DANA KESO NA ISAR YA ISA GA WAYANDA SUKA TSINCI KANSU A IRIN WANAN HALIN ,DAN NASAN AKWAI MATA DAYAWA DA SUKE CIKIN WANAN MASIFAR DAN YANZU GROUPS YA YAWAITA IDAN BAKA FAD’A IRIN WANAN DA HAJJA KALTUME TA BUD’E BA ZAKA FAD’A NA ‘YAN LESBIAN DAN ABUN YA ZAMA RUWAN DARE SAI DAI FATAN ALLAH YA SHIRYESU YA GANAR DASU GASKIYA*

 

*WANAN SHAFIN SADAUKARWA NE GA DUK WACCE TAKE KARANTA A SANADIN GROUP DA K’WARIN GWIWAR KU NA SAMU NA KAMMALLA*

 

*AUNTY SIS?BANI DA ABINDA ZANCE MIKI SAI DAI NAYI MIKI ADDUAR FATAN ALHERI ARAYUWARKI BUKATUNKI NA ALHERI ALLAH YA BIYA MIKI COS SAMUN IRINKI YANZU A ALUMMA SAI AN TONA KINA BADA GUDUNMAWARKI SOSAI TA FANIN RUBUTU WANDA AL UMMA ZASU KARU SU AMFANA ALLAH YASA MUTUWA CE ZATA RABAKI DA DADDYN SULTAN* *ONE LOVE*❤❤❤❤

*BAN MANTA DAKU BA*

*?HARTY*
*UMMI AISHA* *JINJINAN BAN GIRMA GAREKU*

 

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS ,LOVE YOU OLL FROM THE BUTTOM OF MY HEART YOU GUYS ARE DOING A GREAT JOB ,UP UP UP UP PURE MOMENT OF LIFE WRITERS YOU GUYS SHOULD KEEP D FIRE BURNING,HATERS ARE OUT THERE TAKING PANADOL ON BEHALF OF YOUR HEADACHE, PURE MOMENT FORWARD EVA BACKWARD NEVA ,PURE MOMENT I CAN’T HRT YOU LESS*

*STRONG PEOPLE ALWAYS FORGIVE AND FORGET,WEAK PEOPLE ALWAYS FIND ONE WAY OR THE ODER TO REVENGE* *BE STRONG*??

 

 

Parking yayi,ya fito daga motar dan ya bud’e gate d’in gidan,ga mamakinsa sai ya ga k’ofar a d’an bud’e,tura k’ofar yayi cikin tsananin mamaki ya shige,ahankali ya fara bin ko ina da kallo yana nufar palon, kamshin turaren wuta ne ya ringa dukan hancinsa,da d’an Sauri ya k’arasa palon,su Hanif ya hango a zaune suna kallo mamaki ne ya k’ara rufeshi,ya kira sunan Hanif a tare suka juya da sauri,suka nufi Inda yake aguje,rage tsayinsa yayi ya rungumesu gabad’aya wani irin farinciki da nutsuwa na ratsa shi,Dan rabon da yaji irin wanan farincikin tun kafin Manal ta ci amanarsa,

Manal da tana gama shiryawa kenan,bayan ta fito daga wanka,tana sanye da wani doguwar Riga na material ya d’an yi mata yawa sakamakon ramewar da tayi,fitowa tayi Palo hanunta rik’e da Qurani dan duk safen asabar da lahadi su kanyi tilawa ita da su hanif,zuwa inda suka tsaya,daga nan sai ta k’ara musu,cak ta tsaya gabanta yayi wani irin fad’uwa data hango Yusuf rungume dasu Hanif,kamar cewa akayi Yusuf ya d’ago suka had’a ido da Manal,shima gabansa fad’uwa yayi,ya zame su hanif daga jikinsa ya mik’e tsaye yana kallonta,Manal sunkuyar da kanta tayi,gabanta na cigaba da fad’uwa Dan bata San ma’anar kallon da Yusuf ke mata ba,Yusuf d’auke kansa yayi daga kallonta,ya nufi d’akinsa shi ba bak’inciki ba shi ba farinciki ba,Manal bayansa tabi da kallo har ya shige d’akin,hawayen dake k’ok’arin zubo mata ta mayar da sauri, ta kalli su hanif tace su fara tilawa kafin ta zo,ta nufi d’akin Yusuf gabanta na mugun fad’uwa,Yusuf yana shiga d’akinsa ya lumshe idonsa sakamakon wani kamshi da ya bugi hancinsa d’akinsa a gyare yake tsaf gadon nan a liliye,a gafen gadon ya zauna yafara tunanin yanda akayi Manal ta dawo ba tare da shi ya je gidansu ba,turo k’ofar da Manal tayi ne yasa ya d’ago ya kalleta,Manal kuwa tayi sauri ta sunkuyar da kai tana murza hanunta,so take tayi mishi sannu da zuwa amma bakinta yak’i bud’uwa,Yusuf kau da kansa yayi yace “wa yace ki dawo alhalin ba ni nace ki dawo ba”?

Manal hawaye ne ya hau zubo mata ta rasa mai zata ce mishi,”Tambayarki nake nace waye yace kidawo gidana alhalin ban ce ki dawo ba”?

Manal da kuka ya Riga yaci k’arfinta d’aurewa tayi tace “Hajiya ce ta dawo dani”,

Yusuf juyowa yayi yana kallonta Dan duk maganar nan da yake yi kau da kansa yayi ce mata yayi “kin fad’awa Hajiyar abinda kika min? Kin fad’a mata yanda kika ci amanata”?

Zuwa wanan lokacin Manal ta d’urkushe tana fashewa da kuka,cikin kuka tace “Ban gaya mata ba Yusuf ina jin kunyar wani yaji abinda na aikata,ina jin kunyar hajiyar tasan yanda na ci amanarka,Dan Allah Yusuf kayi hakuri ka yafemin wlh nayi danasanin abinda na aikata nayi nadama,Dan Allah ka dubi girman Allah ka yafemin ko dan zuriar dake tsakaninmu nayi kuskure abaya bazan sake ba insha Allahu,” tace ta na k’ara fashewa da kuka,kukan da take yi ba k’aramin tab’a zuciyar Yusuf yake ba dan wani irin Santa da tausayinta yaji ya lullub’eshi amma so yake ya koya mata hankali ta k’ara shiga hankalinta,ce mata yayi, “Manal kenan zan iya yafe miki abinda kika min amma bazan tab’a iya goge abinda kika min a zuciyata ba,kin dasa min tsanarki araina,ban tab’a tunanin zaki ci amanata ba Manal,zan yafe miki sabida yarana,amma kuma inaso kisani bazan iya zama dake ke kadai ba zan k’ara aure Dan yanzu haka ma nagama maganar da yarinyar da zan aura,” tunda ya fara magana Manal taji k’irjinta na dukan uku uku,auren da ya ambata ne yasa ta k’irjinta k’ara dukan Tara Tara,sai da ta samu minti goma a durk’ushen tana kuka ta kasa magana,Yusuf kuwa ko motsawa bai yi ba juyar da kansa yayi kukanta na tab’a zuciyarta Manal d’aurewa tayi ta fara magana “Kayi hakuri Yusuf nasan nayi maka ba dai dai ba na yarda ka k’ara auren Indai zaka yafemin,ka dawo da sona zuciyarka karka manta Allahn da ya hallicemu muna mishi laifi mu nemi yafiyarsa ya kuma yafe mana,nasan ba zaka iya manta abinda nayi maka ba amma kayi hak’uri ka yafemin sabida yaran dake tsakaninmu”

 

Yusuf maganganunta ba k’aramin kashe masa jiki yayi ba tausayinta da kaunarta kawai ke yawo a jikinsa ,shiru yayi bai magana ba Dan bai San mai zai ce matan ba,Manal kuwa ganin tafi minti ashirin a d’urkushe bai ce mata komai ba yasa ta mik’e tace Allah ya huci zuciyarsa,” band’aki ta nufa ta had’a mishi ruwan wanka ta fice daga d’akin,Yusuf bayanta yabi da kallo har tafice ji yake kamar ya rungumeta,tashi yayi yafara cire kayan jikinsa dan yayi wanka.

 

 

Manal kuwa tana barin d’akin kitchen ta nufa ta d’ora mishi girki,tana gamawa ta kai mishi har d’aki Dan bai fito Palo ba,yana zaune a kujerar dake d’akin yana Dane Dane a system d’inshi,shigowarta da kamshin abincinta ne yasa ya d’ago yana kallonta cikinsa kuwa ya hau kugin yunwa,ajiye farantin tayi atsakiyar carpet ta bud’e kullolin ta fara zuba mishi abincin,k’aramin centre table ta jawo ta d’ora abincin akai ta zuba mishi lemo da ruwa ta fice daga d’akin Yusuf da sauri ya rufe system d’in ya jawo center table d’in Dan bak’aramin yunwa yake ji ba,inya ce zai yi zuciya da abincinta yasan shi zai cutu,yana kai loma d’aya bakinsa ya lumshe ido dan yayi missing d’in abincinta sosai.

 

Da yamma wajen k’arfe biyar ya nufi gidansu,Dan barci mai d’an karan dadi ne ya d’aukeshi Wanda ya Dade bai yi ba bayan yaci abincin da manal ta girka masa,a Palo ya tarar da Hajiya Munawarra tana kuwa jin sallamarsa ta d’aura fuska tana amsa sallamar murmushi Yusuf yayi ya d’urkusa ya fara gaisheta dan yasan Fushi take yi dashi,bata amsa ba ta rufe shi da fad’a ta inda take shiga bata nan take fita ba Yusuf hak’uri kawai yake bata yana yayi kuskure bai zai sake ba tayi hak’uri da k’yar ta hak’ura ta fara mishi nasihar da ya ringa hak’uri yana kai zuciyarsa nesa ya rik’e Manal da amana,dan Manal tana da hak’uri ga hankali,ahaka ta ringa mishi naseeha da yazo tafiya,ta had’a kayansu Haneef da abun wasansu ta bashi tace ya kai musu.

 

Lokacin da ya baro gidansu ana kiraye kirayen sallahr Ishai sai da ya tsaya yayi sallahr ishai a masallaci yayi siye siye a hanya kafin ya k’arasa gida,

A Palo ya Tarar dasu gabad’aya Manal taci kwalliya ba laifi tayi kyau,Su Hanif mik’ewa suka yi suka fara mishi oyoyo suna k’arbar ledojin hanunsa Manal sunkuyar da kanta tayi har ya k’araso ya zauna akujerar dake fuskantar ta,sannu da zuwa tayi mishi ya amsa yana satar kallonta,wani kyau yaga tayi mishi na musamman,ji yake kamar yaje ya rungumeta amma ina ba yanzu ba so yake sai ya nuna mata kuskurenta,hira ya ringa yi dasu Hanif yana Satan kallonta,Su hanif kuwa ice cream d’insu kawai suke sha suna bashi labari,Manal ita dai kanta a sunkuye bata sa musu baki ba,ahaka suka yi ta hira yana Satan kallonta, har lokacin kwanciyarsu yayi, suka nufi d’akinsu,ya mik’e shima ya nufi nashi d’akin,Manal sai da tayi wanka ta feshe kowane lungu da sak’o na jikinta ta saka rigar barcin data San tana Jan hankalinsa ta nufi d’akinsa,akwance ta Tarar dashi yayi rub da ciki,idonsa a lumshe,har ta bud’e k’ofar ta shigo yana jinta bai bud’e idonsa ba,Manal kuwa duk da gabanta fad’uwa yake hakan bai sa ta k’araya ba ta hau kan gadon ta kwanta a gefensa ta zuba shi ido tana kallonsa,wani tsananin so da sh’awarsa taji yana fisgarta,sai ta kai hannu zata tab’a shi sai ta maida hanunta da sauri,Yusuf kuwa duk abinda take yi yana jinta, tunda kamshin turarenta ya ziyarci hancinsa,yaji wani sha’awarta na taso masa,dakewa yayi ya k’i bud’e idonsa,dan Manal ma zata iya gane halin da yake ciki in ya bud’e idonsa,Manal kuwa ganin kai da mayar da hanunta ba shine mafita ba yasa ta d’aure ta kai hanunta jikinsa,Yusuf zame jikinsa yayi da sauri ya matsa yana juya mata baya,Manal hawaye masu zafine suka zubo mata data ga abinda ya mata Yusuf kuwa k’arfin hali kawai yayi,dan bayaso tagane ya hak’ura da wuri,atakaice aranar babu Wanda ya iya barci a cikinsu dan Yusuf Palo ya fito yana ta juye juye,Manal kuwa ganin da tayi ya bar mata d’akin ne yasa taci kuka ta gode Allah,a karshe ta mik’e ta shiga band’akin ta d’aura alawala tazo ta fara nafilfili,tana adduar Allah ya karkato da zuciyar Yusuf wajenta ya sa ya hak’ura da abinda tayi mishi.

 

Atakaice ahaka Yusuf ya gama weekends d’insa babu abinda ke shiga tsakaninsa da manal da ya wuce gaisuwa,yana cin abincinta duk wani hidima tana mishi,amma babu hirar dake shiga tsakaninsu Manal abin na damunta dan har ranar Monday dazai koma sai data k’ara Neman yafiyarshi yace mata babu komai ya yafe mata.

 

Yusuf kuwa yana isa Abuja ya samu ogansa ya rok’eshi da ayi mishi transfer ya koma kano,dan yana tsoron abinda ya faru abaya,gwara yajishi a kusa da iyalinsa hankalinsa yafi kwanciya,aikuwa ran laraba aka kirashi akace anyi mishi transfer zuwa kano,Yusuf ba k’aramin farinciki yayi ba,ataikaice ahaka ya tattaro inashi inashi ya dawo kano,Manal tayi mamakin ganinsa ranar alhamis,amma bata nuna mishi ba bakuma ta tambayeshi dalili ba,

 

Ganin da tayi Monday yaje aiki ya dawo ne yasa ta kasa hak’uri sai da ta tambayeshi dalili,shi kuwa yace mata anyi mishi transfer ya dawo kano da aiki,Manal ba k’aramin farinciki tayi ba Su hanif ma da suka ji abbansu ya daina tafiya farinciki ne ya rufesu suka ringa murna.

Sai da suka samu wata biyu
zaman nasu bai canja zani ba dan har yanzu Yusuf yana kan bakansa na sai Manal ta shiga hankalinta zai fara sakin jiki da ita,duk da yana takuruwa,baya iya barci,sai ya sha maganin barci,haka zai ta kallon manal yana had’iyar yawu,Manal kuwa bata fasa zuwa d’akinsa ba duk da fitowa yake yayi kwanciyarsa a palo, Manal kuwa tayi kukan tayi adduar har ta gaji,ganin ta gaji da binshi ne yasa itama tadaina zuwa d’akinsa iya kacinta tayi mishi duk wani Abu data San hakkinta ne tayi mishi, Yusuf tuni ya fara shan jinin jikinsa da yaga Manal itama ta tattara shi ta watsar,ta rungumo yaranta,duk dare tana d’akinsu yana jiyo hirarsu,shima ahankali abun yafara damunsa,yazo in suna hira dasu Hanif sai yaringa sa musu baki,Manal tuni taji wani farinciki ya rufeta dan tasan Yusuf ya fara saukowa,hakan data gani ne yasa ta dage ta ringa kwalliya da zata ringa Jan hankalinsa,kwalliyar da zata yi da safe kafin ya fita daban,Wanda ,zata yi da rana daban,na dare kuwa yafi kowane dan gayu take sosai Yusuf ya ringa had’iyar yawu,

Yusuf kuwa hankalinsa yanzu kullum a tashe yake dan Manal tana rikirkita masa lissafi,in yaje office baya iya tab’uka komai in banda tunanin Manal da yake ga wani masifaffan sha’awa dake sa shi ciwon Mara,duk dare,ganin in dai ya biyewa zuciyarsa shi zai cutu ne yasa bayan ya koma gida sun mishi sannu da zuwa kamar yanda suka saba,ya wuce d’akinsa dan yasan Manal sai ta shigo d’akinsa ta had’a mishi ruwan wankan,yana zama agefen gado ta shigo da shigarta da ya k’ara dagula mishi lissafi,ta nufi band’akin dan ta had’a mishi ruwan wanka,ai bai yi wata wata ba ya bita band’akin,ya janyota ya fara aika mata da sakoni,

*AYAU NAGANE CEWA MATA DA MIJI SAI DAI ALLAH,IN KACE ZAKA SHIGA TSAKANINS MATA DA MIJI ZA’A BARKA DA SHAN KUNYA,ALLAH YA K’ARA HAD’A KANMU DA MAZAJENMU,YA KAU DA FITINA A TSAKANINMU AMEEN*

 

aranar Sam babu Wanda yayi barci a cikinsu,Yusuf ji yake kamar ya maida Manal cikinsa,wani Santa na ratsa zuciyarsa,Manal ma amfani ta k’ara yi da opportunity d’in ta k’ara Neman yafiyarsa suka ringa yiwa junansu alkawaririka,washegari su hanif ma Kansu sun San iyayensu suna cikin farinciki.

 

 

*WAIWAYE*

Hajja kaltume tunda Yusuf ya bar d’akin take ta kuka kamar ranta zai fita dan ayoyin da Yusuf yaja mata ba k’aramin d’aga mata hankali yayi ba,yanzu ko da ta tuba ta daina kenan,duk wanda yayi zina ta silar ta sai ta samu kamoshi ta ina zata fara neman yafiyar mijinta,mazajen da ta Nema da aurenta ‘yan kananan yara bazasu lissafu ba dan har da abokanan ‘yayanta nema take,idan mutuwa ta d’auketa a irin wanan halin mai zata ce wa Allah, wani irin tsoron Allah taji yana shigarta,ta kuma rushewa da kuma,su Ton g kuwa haushinta da tsanarta suka ringa ji suna dura mata zagi,bad boy kuwa ji yake kamar ya rufeta da duka dan sai da aka kai ruwa rana kafin ya yarda ta fara aikata zina dashi,Allah ne yasan adadin mutanen da Hajja Kaltume tasa suke aikata zina da aurensu,Allah ne yasan samari nawa ta ringa had’awa da mata aure dan ko shi ta had’a shi da matan aure sun kusa shidda, d badest one da wa’azin da Yusuf yayi musu ba k’aramin tasiri yayi a zuciyarsa ba wani mugun tsawa ya dakawa Hajja kaltume yana ta rufe musu baki ta cika musu kunne da kukan munafirci,Shi dai Allah ya isa tsakaninsu da ita bazasu tab’a yafe mata ba,Ton g kuwa wawulon bakinsa ya tab’a ya fashewa da kuka,shima yana tsinewa Hajja kaltume, atakaice ahaka suka baro hotel d’in,bayan sun kwashe duk kud’in hajja Kaltumen suka d’au hanyar abuja,suna wuce Kaduna kad’an,wata katuwar tirela ta k’aro da motarsu,atake Bad boy,da d baddest one rai yayi halinsa,ton g,dan auta,da dee boy kuwa mugun rauni suka ji,inda sai da aka danganasu da asibiti,ahanyarsu ta zuwa asibiti,dee boy shima ya amsa Kiran mahallici,Ton g da dan auta, kuwa bama su San inda kansu yake ba sabida mumunan raunin da suka ji

 

Hajja kaltume kuwa,tayi kuka tayi nadama,tayi Dana sani ta rasa inda zata sa ranta, bata iya komawa ba aranar sai washegari dan kwana tayi kanta na mata ciwo sabida kukan data kwana tana yi,washegari da sassafe,taje bank dake kusa da hotel d’in ta ciri kud’i dan su ton g sun tatiketa ba ta da ko sisi,

K’arfe biyu ta isa abuja ta nufi gidanta,gabad’aya ta rasa mai ke mata dadi,dan har yanzu nasihar Da yusuf ya mata yana mata yawo a kunne,ahaka ta shiga gida tana mai shan alwashin daina abinda take yi ta fara Neman yafiyar ubangiji,turus tayi a lokacin da ta hango mijinta da ‘yayanta a zaune a Palo,hawaye na ta zubowa Alhaji sa’adu,yayanta ma dagani sunci kuka sun gode Allah,gabanta wani irin yanke wa yayi ya fad’a jakar hanunta ya sub’ale daga hanunta jikinta ne ya fara rawa dan tunda ta auri Alhaji sa’adu bata tab’a ganinsa a irin wanan halin ba,’yaranta zuba mata ido suka yi gabad’aya suna kallonta sai hawaye ke fita a
idonsu,d’aurewa tayi ta k’arasa inda suke Alhaji sa’adu kuwa ya mik’e yabar palon ,baban d’anta Abba ne ya mik’e da sauri yana “Hajiya mai muka miki zaki mana haka?,Hajiya da wane idon kike so mutane su ringa kallonmu? Mai Abbanmu ya miki da zaki yi masa haka,mai yasa kika zabi irin wanan wulak’antaciyar rayuwar Hajiya da yayanki da komai kika ringa aikata zina Hajiya kinyi mana adalci kenan”? Tunda ya fara magana Hajja kaltume ta rik’e zuciyarta dan ji take kamar ya fad’o d’aurewa tayi tace mai kake nufi Abba ban fa gane mai kake cewa ba”, a fusace Abba ya d’auki wayarsa dake ajiye akan kujera yace ” ga abinda nake nufi Hajiya k’arbi ki gani,” jikin Hajja kaltume ne ya d’au rawa ta k’arbi wayar,ware ido tayi tana kallon videon,itace a kwance a d’akinta itada Aliyos abokanan ton g suna aikata zina akan gadonta,take ta tuna ranar,bayan sun gama watsewarsu da Aliyos,ta bashi dubu hamsin, Aliyos ya wurgo mata kud’in yace ta bashi dubu d’ari kud’in yake bukata dubu hamsin ya mishi kad’an,ashar ta liliyo mishi,tace idan ba zai k’arba ba ya ajiye mata kud’in ta bazata iya k’ara mishi ko sisi ba,Aliyos murmushi yayi mata a lokacin yace wlh idan bata k’ara mishi ba zai tona mata asiri duniya tasan abinda take yi,tsaki tayi a lokacin,ta mik’e ta wurgar masa da kayansa waje, tace ya fice ya bar mata gida tun kafin tasa masu gadi su mishi shegen duka,Ashe dagaske yake zai tona mata asiri video yayi mata ya watsa a duniya,hannu ta d’ora aka bayan ta gama tunani ta zube akasa ta fara kuka,tana ta shiga uku ta lalace,’yayanta wani irin kallon tsana suka ringa binta dashi,yayanta mata kuwa sai kuka suke dan videon ya watsu a ko ina,asanadiyarta har auren ‘yarta fadeela ya mutu,sakamakon videon da mijinta yagani,kukan suke suna ta cucesu,ahaka Alhaji sa’adu ya fito daga d’akinsa ya nufi inda Hajja kaltume take akwance tana birgima ya wurga mata takardan saki yace “Na sakeki saki Uku bazan tab’a yafe miki abinda kika min ba ko da yafe miki shine zai sa ki shiga aljana,haka zata tsine miki har na koma ga mahallicina,” sarkewa yayi ya fara tari suka yi kanshi gabad’aya, kafin kace me ya zube a kasa yana aman jini,Abba kinkimarsa yayi hanyar waje dashi da gudu suka bi bayansa,Hajja Kaltume kasa kuka tayi dan gani take kamar mafarki take,atakaice Hajja kaltume taga masifa a rayuwarta dan yayanta korarta suka yi sakamakon mahaifinsu b’arin jikinsa ya mutu,Hajja kaltume tayi kukan tayi nadama har yaza mana bata iya gani sosai,wani irin kuraje ne suka fito mata a jiki,da private part d’inta bata iya zama Sam ,iyayenta ma kyamarta suke dan duk sunji labarin abinda ta aikata,duk wani Abu data mallaka ya kare a zuwa asibiti,intaje wajen yayanta babu mai sauraranta,babu yanda bata yi ba akan taga Alhaji sa’adu ta nemi yafiyarsa dan burinta bai wuce ta nemi yafiyarsa kafin ta mutu ba,amma ta kasa ganinsa dan masu gadin gidan korota suke yi,hak’ura tayi da zuwa gidan,ta koma gidansu ta kulle kanta a d’aki tana Neman yafiyar Allah.

 

Ton g kuwa hakoransa na gaba sai da suka zube gabad’aya dan Auta kuwa yatsun hanunsa suka guntule mutuwarsu Bad boy ba k’aramin firgita su yayi ba,tsoron Allah ya kuma kamasu,yafiyar Allah kawai suka ringa nema.

 

 

*Cigaban labarin*

Soyayya mai k’arfi ne ya k’ara shiga tsakanins Manal da Yusuf burin kowane a cikinsu ya farantawa dan uwansa rai,Manal ta zage dantse ta k’ara rungume mijinta da yayanta,Yusuf da kansa ya siyo mata tsadaddiyar waya,ya samata sabon layi, yayi downloading watsapp da face book, ya kawowa Manal,Manal tsalle tayi ta dire ta ce bazata k’arba ba ya siyo mata k’aramar waya ita da Babar waya har abada dan bazata manta ba ?S?N?DIN GROUP ta kusa rasa aurenta har gobe idan ta tuna Hajja kaltume sai ta tsine mata,babu yanda Yusuf bai yi ba akan ta k’arbi wayar shi ya yarda da ita, amma fir Manal tak’i k’arba,dole sai k’aramar waya ya siyo mata.

 

*SAKON DA WATA TA TURO AKAN NOVEL D’IN ASANADIN GROUP*

 

*ASSALAMU ALAIKUM SADNAF SUNANA MURJANATU MUHAMMAD KAFIN NACE KOMAI INASO NA FARA MIKI ADDUA KAMAR HAKA,ALLAH UBANGIJI YA SAKA MIKI DA ALHERI YA SA GI GAMA DA DUNIYA LAFIYA,ALLAH YA BAKI LADAN WANAN FADAKARWA DA KIKA YI SADNAF,NA NEMI NUMBERKI NE DAN NA JINJINA MIKI,WLH WANAN NOVEL D’IN NAKI A SANADIN GROUP NIMA VICTIM CE SHI YASA NA NEMI NUMBERKI SADNAF WLH BABU KARYA AKWAI IRE IREN WANAN GROUP D’IN DA KIKA ZAYYANO D’AN INA CIKIN WASU SHIGEN IRINSHI,DAN SHIMA TSANTSAR BATSA AKE YI DA TURO VIDEO BLUE FILM,WLH RABIN ‘YAN GROUP D’IN MATAN AURE NE,SADNAF ABINDA AKE YI A GROUP D’IN YA KAZANTA FIYE DA TUNANINKI,BAZAKI YARDA MUSULUMAI NE A GROUP D’IN BA SABIDA IRIN ZUNBIN DA SUKE AIKATAWA WLH RANAR DANA FARA GANIN NOVEL D’INKI A SANADIN GROUP SAI DA JIKINA YAYI SANYI DANA KARANTA,NACE ASHE YANZU HAR ANSAMU WACCE TASAN HALIN DA MUKE CIKI,BANBANCI GROUP D’IN DA NAKE CIKI DA WANDA KIKA FAD’A A NOVEL D’INKI SHINE BA A HAD’A MU DA MAZA AMMA KOMAI DA KIKA FAD’A NA MANYAN MATA HARKA ONE IRI DAYA NE DA WANDA NAKE CIKI,SADNAF NASAN KIN CETO MATA DA YAWA DAGA FAD’AWA HALAKA,WLH TALLAHI THIS IS WHAT IS HAPPENING,DAN ALLAH SADNAF IDAN KIN GAMA WANAN KI RUBUTA NA ‘YAN LESBIAN DAN INA DA KNOWLEDGE AKAI SOSAI,ASANADIN NOVEL D’INKI NA BAR GROUPS D’IN NA MUSU WA’AZI DAN ALLAH KI K’ARA TSORATAR DA WAYANDA SUKE CIKIN IRE IREN GROUP D’INAN ALLAH YA BAKI LADA SADNAF*

 

*SADNAF* *SUBHANALLAHI WLH HAKA AKE FAMA YANZU* *MUNA CIKIN WANI IRIN ZAMANI DA SAI ADDUA KAWAI,DAN ABUBUWAN ALFASHA SUN* *YAWAITA YANZU MURJA INA NEMAN IZNINKI,INASO NASA WANAN BAYANIN NAKI A K’ARSHEN NOVEL D’INA YANDA*

*MUTANE,ZASU* *YARDA DA ABINDA*
*KE FARUWA* *KENAN*
*YANZU*

 

*MURJA*

*LAH SADNAF BABU KOMAI WLH NIMA NAFISON MUTANE SU SAN ABINDA KE FARUWA KENAN SAI DAI KAWAI ALLAH YA K’ARA SHIRYA MU YA TSARE MANA IMANINMU AMEEN*

About Ismail

Check Also

RUFAFFAN SIRRI CHAPTER 1 BY SADNAF

Ba abinda na tsana sama da abinda zai Shiga tsakanina da baccina,kamar na kurma ihun …

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *