[Advertisements⬇️]

SALON SO CHAPTER 13 - Bankinhausanovels
Mon. Mar 27th, 2023

[Advertisements⬇️]

[Continue Reading⬇️]

SALON SO CHAPTER 13

 

 

Kamar yau ta sha wankanta ta kayata fuskarta da

dogon wandon ta shima pick colour me baza daga

kasa sai bakin gashinta da ya kwanta a bayanta

yana ta zuba kamshi da sheki.

Ta yi tsananin kyau irin kyan da baya misaltuwa, ta

zira siririyar sarkarta da yari da abun hannu duk na gwal, jikinta sai ni:imtaccen kamshi ne yake tashi

kamar anyi barin turare a jikinta. Ta fito falon in da

yake zaune yana kallon wakoki cikin tashar

turawa.

Ta zo ta zauna a cinyarsa ta sakalo wuyansa da

hannuwanta ta yi kasa-kasa da muryarta yayin da take kashe masa ido daya ta ce “My love ince ko dai

baka yi fushi ba na barka kai kadai?

Ya rungume ta tsantsan a jikinsa “Babyna ina sonki

da yawa kina sani farin ciki koda yaushe duk

sanda na kalle ki ina kasancewa cikin nishadi da

annushuwa, bebi na ki yi wani abu akan yawan kaunarki da nake na zarme da yawa.”

Ta hada fuskarta da tasa ta tallafa kansa ta zira

harshenta a bakinsa ta shiga juyawa cikin wani irin

yanayi na SALON SO.”

Ta fa gigita shi ya ji wani abu yana tsikarar

zuciyarsa ya rikide mata ya shiga sumbatarta ba kakkautawa, ya zira hannunshi cikin rigarta yana

wasa da yana mata wani shu’umin kallo mai

burkita kwakwalwa cikin kunnanta ya rinka rada

mata kiyi hakuri bebi na ki bani hadin kai na nuna

miki irin tsantsar kaunar da nake yi miki, ki taimake

ni bebi na muraya daren yau don samun ladan sunnah”.

Ta yi zumbur ta mike cikin yanayi na tsoro da jin

kalamansa, shima ya mike ya riko hannunta ta

marairaice fuska tana son yin kuka, “Ka tausaya

min Yaya wallahi akwai ciwo.”

Ya rungume ta ya dora kanta kan kafar shi yana rarrashinta “Ki yi hakuri babyna ba zaki ji ciwo ba,

wancan ma don na farko ne shi yasa ki ka wahala

amma ba zaki sake jin ciwo ba, ki taimaka min ki

bani hadin kai gudun kada ciwon mara ya dame ni

kin ji bebi na kin amince? Ta daga kai cikin yanayi

na rauni da damuwa. Ta bashi tausayi ya san bata so don ta wahala ranar

nan, ga shi, shi kuma tun da ya dandani yanda take

ba zai iya hakure mata ya sa mata ido kamar da

daya zuba wauta ba. Amma insha Allahu zai bi ta a

sannu don ta samu sassauci.

Haka ya rinka lallabata yana bata damammiyar madara da gasasshen nama mai ruwa ruwa. Duk

wani abu da zasu gudanar sun gudanar, wanke

baki shafa turaren gabobi, matsa mounth freshner

a baki fesa Air freshner, a kowacce kusurwa ta

dakin inda sanyin dadin ya rinka fita sabo da

sanyin AC da dadadan kamshi da ya hadu ya dauke ta cak yayi gado da ita ya rinka yi mata

wasanni ya taba can, ya tsotsi can ya murza nan

cikin dan lokaci kankani ya kashe mata jikinta da

salon kaunarshi.

Tana jin shi yana zame mata kayan jikinta amma

bata da wani katabus bare ta yi yunkurin hanawa, sannu a hankali ya rinka binta har ya cimma

burinsa.

Ga mamakinta sai ta ji bata ji ciwo da zafi kamar na

ranar nan ba. Bayan hankalinsa ya dawo jikinsa ya

rinka rarrashinta da lallaminta yana yu mata tausa

har bacci me nauyi ya dauke ta. Yayin da shima ya manneta a kirjinsa hannunsa

yana kan nononta yana wasa da shi har bacci ya yi

awon gaba da shi.

Karfe bakwai ta farka ta ji ta manne a kirjin Haidar

ta rasa yanda zata yi don ba taso ta yi motsi don

kada ta yi motsi don kada ya farka saboda yau wata irin

kunyarsa take ji tare da wata irin zazzafar kaunarsa

da take ratsa dukkan gabobin jikinta.

Ya bude idonsa ya rinka dubata cikin sha awa

yayin da tasa hannuwanta biyu ta rufe fuskarta

tana murmushi da ita zata shi a jikinsa suka shiga bandaki tare suka gudanar da wankan lokaci daya

suka dauro alwala suka fito suka gudanar da sallar

asuba a makare.

Ya matsa kusa da ita ya zare hijabin da ta yi sallar ya

kwanto da ita kan cinyarsa ya kura wa kirjinta ido.

Yana kallon manyan mamanta da suke cike jajir da su a tsattsaye basu da niyar rankwafawa kamar

wanda aka da sa su ko da yake dashin Allah ne

Jawahir tasa hannunta ta rufe masa idonsa don

ganin irin shaidancin kallon da yake yi mata ta san

ba za su waye lafiya ba.

[Advertisements⬇️]

[Continue Reading⬇️]

Ya dan ciji hannun nata ta janye cikin sauri ya tsirawa fuskarta ido yana kallon kyakkyawar

fuskarta. Ta lumshe idanuwanta ya zura harshensa

yana lasar girarta zuwa kumatunta

Ta sakala hannuwanta a bayansa ta tallabe shi

sosai ya zira harshensa cikin bakinta suka ci gaba

da farantawa juna rai. Bacci ya kuma kwashe su sai shabiyu suka tarka

lokacin suka tsala wanka suka shirya Haidar ya

shirya cikin jins da damammiyar T-shirt me gajeran

hannu jikinta layi layi ne na fari da ja, ya yi kyau sai

kamshi yake kwararawa.

Ya dawo falo ta kwanta a doguwar kujera yayin da ya kunna T.V yana kallon tashoshin Turawa yana

jiran jawahir ta fito suyi break.

Jawahir ta gama shirinta cikin damamman guntun

wando da ‘yar bingilar riga iya cibiya, gashinta ya

sha gyaran sai sheki yake zubawa da kamshi

jikinta kuwa sai fitar da nau’ikan kamshi suke yi masu narkar da zuciya.

Ta ta ko a hankali kamar bata son taka kasar ta fito

falon tun kafin ta karaso falon Haidar ya kafa mata

ido, kaunarta tana kara ratsa shi kamar ya hadiye

ta don so.

Ta tako a hankali har zuwa kan kujerar da yake ta kwanta dai dai a cinyarsa, ya yi wata irin wawar a

jiyar zuciya, ya kuma rungume ta babyna zo muje

na baki break kada yunwa a illata min ke, ta

langabe a jikinsa tare da kiransa “My love ya ce

“Na’am bebyna ya aka yi?

“Wallahi my love gida nake tunani yaushe za mu koma mu ga iyayenmu da ‘yan uwanmu?

Ya kara rungumarta “Haba Bebyna muna tare da ke

ki ke son koma wa gida ki yi min adalci mana ya

kike so nayi da dinbin kaunarki na ga baki damu

dani ba.” Ta yi saurin sa tattausan hannunta ta rufe

masa baki “Yi hakuri my love ba nufina ba kenan wallahi ina sonka ina kaunarka zuciyata tana son

kasancewa tare da kai koda yaushe.

Ya yi mata kyakkyawar runguma yana sumbatarta

da haka suka je suka yi kataccen break.

Ya dauko abayarta ya sa mata ya rufe mata kanta

da karamar hijabi fari mai kyau yaja hannunta suka fice yawon zaga gari.

Hakika ta sha kallo ta yaba da tsarin kasar London

gari ne me kyau da ban sha awa. Ita dai ba don

tunanin iyayenta da ‘yan uwanta ba, da ta roki

Haidar su dawo kasar nan da zama sai dai ba za ta

iya ba saboda kulafucin iyaye da ‘yan uwanta. Sun zaga sosai daga nan suka dire a wani

hadadden gidan abinci girke girkensu sun kayatar

da jawahir ta ji dadin abincin sosai har ta rinka

santi. Sai yamma likis sannan suka koma

masaukinsu.

Washe gari ma wajen sga biyu suka fita, ya rinka zagayawa da ita suka dire a wasu kamfani na kera

akwatuna ya zabo mata set biyu masu kyau sabon

dizayin don a lokacin ma ba su zo nan ba. Da masu

ruwan zuma da masu ruwan toka. Daga nan suka

wuce wani tafkeken

shago na saida gwala gwalai, tare suka rinka zagayawa, duk

in da ya hango me kyau in dai ta bashi sha’awa ba

ruwansa da tsadarta sai ya dauko mata sarkar kafa

me kyau ya kara a kafar jawahir tuni ya ga sun

kara haskakat kafar tata

Ya kuma dakko sarkar hannu itama ya kara mata

subuhanallah tuni yaga kyakkyawar matar tasa ta

sake fitowa sosai

Abin ya ba wa jawahir mamaki, yanda ta ji an buga

kudin mai yawa taga ya biya duk tsadarsu bata re

da ya damu ba. Ta matso dab da shi ta kwantar da kanta akan

kafadarsa ya sa hannu biyu ya rungmeta “My love

don Allah ka daina yawan kashe min kudi don

hidimar da kake yi min ta yi yawa.

Ya dada rungume ta yana dan bubbuga bayanta

kada ki damu bebyna komai na mallaka a duniyar nan naki ne ki daina damun kanki don na kashe

miki ‘yan kalilan din kudi.”

“To Yayana na gode Allah saka da alheri Ubangiji

ya kara budi.

“Yauwa Bebyna, amin”

Ta rada masa a kunnensa “My love” mu koma gida abincin jiya.”

Cikin dariya ya kama bakinta wannan bakin ya iya

kwadayi ko, ta manne kanta a kirjinsa tana

murmushi suka wuce gidan abincin.

“Yan kwana biyun nan jawahir tana fama da yawan

kasala da lalaci ga yawan bacci, yanxu basu fi ya dadewa hira ba sai jawahir ta kama bacci.

[Advertisements⬇️]

[Continue Reading⬇️]

By Ismail

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

[Advertisements⬇️]