Monthly Archives: March 2022

MISBAH BOOK 2 CHAPTER 9 BY SA’ADATU WAZIRI

MISBAH BOOK 2 CHAPTER 9 BY SA’ADATU WAZIRI Www.bankinhausanovels.com.ng  Mun tsaya  olabarin ma?”Ras! Taji gabanta ya fadi.Ya tsarela da ido, “Ina littafin?”  Tayi saurin kau da kai, “Ban sani ba, donkawai kana neman littafi sai ka wargaza min kaya? To sai ka tattara” Www.bankinhausanovels.com.ng“Ba zan tattara ba”. Ya bata amsa kai atsaye.Ba zan tattara …

Read More »

JIKINA YAKESO CHAPTER 7 BY EEDATOU

JIKINA YAKESO CHAPTER 7 BY EEDATOU Www.bankinhausanovels.com.ng  Tsorone ya gama kamata ta saki wani firgiccen k’ara yayin da nunfashin ta ke k’orarin d’aukewa luuuuuuu ta tafi zata fad’i Usman yayi saurin janye allurar yana cewa” innalillahi wa’inna ilaihiraji’un duk ya fita a hayyacin shi cuz tsoro yake karta mutu a …

Read More »

INAAYA CHAPTER 9

INAAYA CHAPTER 9 Www.bankinhausanovels.com.ng  Wurin karfe goma duk sun gama shiryawa cikin white gowns dinsu aleesha gown ne na lace anyi hannun da net lace din white da golden sai jewelry dinga na gold ne tasha an daura mata turban an hada shi da dankwalin lace din sai bridal veil …

Read More »

DEEMAH CHAPTER 16 BY ZAHRATEEY

DEEMAH CHAPTER 16 BY ZAHRATEEY                 Www.bankinhausanovels.com.ng  _Mamitaaa_!!! “Innalillahi wa inna ilaihi rajiun, ya hayyu ya qayyum” kallon hagu da dama nayi inaso in gano inda nake, yar budurwan dake kusa dani na kalla ina mamakin wai duk wannan ihun da nayi bataji …

Read More »

MISBAH BOOK 2 CHAPTER 8 BY SA’ADATU WAZIRI

MISBAH BOOK 2 CHAPTER 8 BY SA’ADATU WAZIRI Www.bankinhausanovels.com.ng  Mun tsaya  amsa sallamarta. Tayi murmushi, a ranta ta ce, “Wannanakwai son nunawa mutane isa”.Gado ya nufa ya kwanta, ya juya mata baya. Ta matsa kusa da gadon. “Deeni abokina ba gaisuwa? Ko fishi kakedani ne? Sorry”.Ta kama kunne, “Na tafi na …

Read More »

RAWANIN TSIYA CHAPTER 8 BY FADEELAH

 RAWANIN TSIYA CHAPTER 8 BY FADEELAH Www.bankinhausanovels.com.ng  BUGAJE INDUSTRIES KANO- CENTRAL+ A yau Monday Hanifa tayi resuming aiki.. A yau din kuma tun da safe Paapa yayi tafiya zuwa qasar South Africa a dalilin wani business deal da zai yi sealing. Hanifa dai a yanzu haka tun daga ranar da …

Read More »

YAN ARABIC COMPLETE HAUSA NOVEL

YAN ARABIC COMPLETE HAUSA NOVEL  Www.bankinhausanovels.com.ng  Cin cirundan d'alibai ne nake hanga a can nesa dani wanda suka hau layi- layi amma yawansu baya bada damar a gane a layi suke,dik girma irin na filin dake bayan I.C .T na wannan makaranta d'aliban k'ok'arin cikeshi sukeyi, kasance war d'alibai ne …

Read More »