MISBAH CHAPTER 13 BY SA’ADATU WAZIRI Www.bankinhausanovels.com.ng Kamar yadda ta kasance da su shamsu haka ta faru tsakanin farida da mahaifinta da mahaifiyarta. Tunda ya fara musu bayanin manufar sa bai kai ga karasawa ba ma farida ta mike ta tare shi da fadin . “Abba ba zan taba …
Read More »Monthly Archives: February 2022
ZURI’A DAYA BOOK 4 CHAPTER 15 BY SA’ADATU WAZIRI GOMBE
ZURI’A DAYA BOOK 4 CHAPTER 15 BY SA’ADATU WAZIRI GOMBE Www.bankinhausanovels.com.ng Mun tsaya Yaya Muhammad dole ne Haana ta shiga cikintashin hankali da damuwa hakika tana son ka sonaSOsai, ta sha ba mu labarin yadda suka rabu damalaminta a lokacin tana kishirwar son ka sai daiko kadan ban taba kawo …
Read More »RAINON Y’AN HUD’U CHAPTER 1 BY Khadijat M Abdullahi
RAINON Y’AN HUD’U CHAPTER 1 BY Khadijat M Abdullahi Www.bankinhausanovels.com.ng Wayyo ! Wayyo !! Habibi Dan Allah nace ka dauko min Kofi nasha ruwa,wallahi cikina yayi nauyi sosai,… Haba Sahibata wallahi ni har na gaji da yi maki aiki, ke wai sauran Mata haka kika ga suna yi …
Read More »HEEDAYAH SHURIEM CHAPTER 3 BY Maryam sule koki {Maman khairiyya}
HEEDAYAH SHURIEM CHAPTER 3 BY Maryam sule koki {Maman khairiyya} Www.bankinhausanovels.com.ng Momyce takalli shuriem cikin farin cikin tace iye yaronnawa yagirma shi kuwa shuriem kunyace takara kamashi Kamar yanutse yakeji, Momyce tacigaba da cewa Yar’ gidan waye dafatan Yar’ manyan mutane ce masu mutumci gyara zama yakukayi yakorowa momy bayanin …
Read More »UMM ADIYYAH CHAPTER 78 BY AZIZA IDRIS GOMBE
UMM ADIYYAH CHAPTER 78 BY AZIZA IDRIS GOMBE Www.bankinhausanovels.com.ng “Eh! Sorry yanzu za mu dawo. Ki kwanta da hankalinki, Twinkle.” Ajiyar zuciya ta yi ta koma ta zauna a cikin ku- jerar, amma ba wani zancen kwanciyar hankali’ har yanzu cikinta juyi yake yi. Daman ya iya wasa da mota …
Read More »DAN WAYE? CHAPTER 10 BY ZAHRA’U BABA YAKASAI
DAN WAYE? CHAPTER 10 BY ZAHRA’U BABA YAKASAI Www.bankinhausanovels.com.ng Mun tsaya Amma kuwa kin zama sauna, banda ke dinyar banza ce me zaki yi da shi? Ai komai kyansurar ka in baka da kudi ba ka hadu ba, ammazanyi maganin abin. Fice ki bani guri, sokuwa maiban haushi”Mamie ta ci …
Read More »IN AN KI JI. (BA A KI GANI BA) BOOK1 CHAPTER 4 BY ZAINAB LAWAN BIRGET
IN AN KI JI. (BA A KI GANI BA) BOOK1 CHAPTER 4 BY ZAINAB LAWAN BIRGET Www.bankinhausanovels.com.ng Mun tsaya Me zai hana tunda yana da kudi”Nafisa ta bata amsa.Safina ta tabe baki “Allah ya kiyayegaskiya ni bazan iya auren tsoho ba”. Nafisa tadaga kafada “Sai dai in baki samu ba” …
Read More »RIJIYA GABA DUBU COMPLETE BY ABDULAZEEZ SANI MADAKIN GINI
RIJIYA GABA DUBU COMPLETE BY ABDULAZEEZ SANI MADAKIN GINI Www.bankinhausanovels.com.ng BOOK 1 Saurayin gudu yake iya karfinsa acikin dajin domin ya ceci rayuwarsa, . yana gudu yana waigen bayansa cikin tsananin tsoro,amma baya ganin komai kuma baya jin sautin komai face na masifaffun karnukan dake biye dashi. . Su dai …
Read More »ZAFIN RABO CHAPTER 5 BY SAKIEYY
ZAFIN RABO CHAPTER 5 BY SAKIEYY Duk jikinta ba ya mata wani dad’i tun jiya bayan ta gane wa zata aura, jinta take yi daban, ba abunda bata sak’awa a ranta yanzu da take zaman jiran daddy ya dawo daga tafiyar da yayi, zuciyar ta ba abunda bata ce mata …
Read More »HEEDAYA CHAPTER 44 BY By Khaleesat Haiydar
HEEDAYA CHAPTER 44 BY By Khaleesat Haiydar Www.bankinhausanovels.com.ng Washegari karfe takwas da wani abu Mumy ta isa gidan Baffa, Bangaren Hajiya Amina ta nufa ta sameta tare da Sudais, bayan sun gaisa da Hajiya Amina, Sudais ya gaisheta da ladabi sannan ya mike ya fita parlon, Hajiya Amina ta sauke …
Read More »MISBAH CHAPTER 12 BY SA’ADATU WAZIRI
MISBAH CHAPTER 12 BY SA’ADATU WAZIRI Www.bankinhausanovels.com.ng No.1 hausa novels, site all over the world with more than 5000 books uploaded, the site was found on 2014 by A/I/S All our books are free, we do not charge for uploading , we upload novels, daily and over 400+ chapters montly. Sati …
Read More »ZURI’A DAYA BOOK 4 CHAPTER 14 BY SA’ADATU WAZIRI GOMBE
ZURI’A DAYA BOOK 4 CHAPTER 14 BY SA’ADATU WAZIRI GOMBE Www.bankinhausanovels.com.ng No.1 hausa novels, site all over the world with more than 5000 books uploaded, the site was found on 2014 by A/I/S All our books are free, we do not charge for uploading , we upload novels, daily and …
Read More »KASAR WAJE CHAPTER 1 BY MARYAM DATTI
KASAR WAJE CHAPTER 1 BY MARYAM DATTI Www.bankinhausanovels.com.ng No.1 hausa novels, site all over the world with more than 5000 books uploaded, the site was found on 2014 by A/I/S All our books are free, we do not charge for uploading , …
Read More »DEEMAH CHAPTER 7 BY ZAHRATEEY
DEEMAH CHAPTER 7 BY ZAHRATEEY Www.bankinhausanovels.com.ng No.1 hausa novels, site all over the world with more than 5000 books uploaded, the site was found on 2014 by //////////// All our books are free, we do not charge for uploading , we upload novels, daily and over 400+ chapters montly. Tunda …
Read More »HEEDAYAH SHURIEM CHAPTER 2 BY Maryam sule koki {Maman khairiyya}
HEEDAYAH SHURIEM CHAPTER 2 BY Maryam sule koki {Maman khairiyya} Suna na meerah sadau Dan maliki, tafada yayinda take juya fararen Ida nuwanta, Akwai wani Abu da kike bukata yafada Yana fuskantarta,shiru tayi can tace dama nakawo c.v Dina ne ko zansamu aiki A asibitinka Amma ni badan kudi zanyi …
Read More »TSINTACCIYA CHAPTER 7 BY NIMCY LUV
TSINTACCIYA CHAPTER 7 BY NIMCY LUV Www.bankinhausanovels.com.ng Jikin bango da sauri kuma ya saketa jin foot steps alamar wani zaizo, kama hannunta yayi ba tare daya kalli fuskarta ba ya fara janta zuwa upstairs Akeela tsoran da yay mata yawa ne yasa ko magana ta kasa, Jikinta ya ɗauki ɓari …
Read More »UMM ADIYYAH CHAPTER 77 BY AZIZA IDRIS GOMBE
UMM ADIYYAH CHAPTER 77 BY AZIZA IDRIS GOMBE Www.bankinhausanovels.com.ng atamfa yruwan tsanwa mai ratsin ruwan gahwa, kayan sun dinku sosai, telanta na Bauchi aka bawa ya yi mata dinkunan express, tunda aka sa lokacin auren a kure, amma gaba daya ba na yarwa saboda yadda ya kware a aikin sa. …
Read More »MALIKA MALIK CHAPTER 7 BY JANAFTY
MALIKA MALIK CHAPTER 7 BY JANAFTY Www.bankinhausanovels.com.ng “”A daren Ranar Dr Abbas,ya kawo sakamakon gwajin Malika inda sakamakon ya nuna Malika tana dauke da ciki har na tsawon Sati goma,wato wata biyu da sati biyu kenan, malika ta karbi takardan ta Tsurama ido,sai taji kwallah na zuraromta,lokaci daya dawani takwalli da …
Read More »ZAFIN RABO CHAPTER 4 BY SAKIEYY
ZAFIN RABO CHAPTER 4 BY SAKIEYY Www.bankinhausanovels.com.ng Sakeena bata koma gida ba sai kusan 9 na dare, yanzu hankalinta ya kwanta tun bayan maganar da hamida tayi mata, ita kuwa ba abunda zata ce ma da k’awartata sai dai Allah ya biya ta, da bata da hamida a duniya bata …
Read More »HEEDAYAH SHURIEM CHAPTER 1 BY Maryam sule koki {Maman khairiyya}
HEEDAYAH SHURIEM CHAPTER 1 BY Maryam sule koki {Maman khairiyya} Www.bankinhausanovels.com.ng Tafe muke Ahanya yayinda muketa faman sauri inaiwa sadiya mita “shikenan mu baza’a barmu musake ba sisto nifa Am 18yrs fa yanzu ina level 1 A university Amma kullum Ana rulling dina Kamar wata yar’ 6yrs mutum …
Read More »